Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

Joseph Yobo ya shawarci ‘yan wasan da za su wakilci Super Eagles a gasar cin kofin kasashen Afrika

Published

on

Tsohon kyaftin din kungiyar kwallon kafa na Super Eagles Joseph Yobo, ya shawarci ‘yan wasa da za su fafata a gasar cin kofin kasashen Afrika su kasance masu jajircewa domin su taka rawan gani a wasan da za su buga a kasar Masar.

Yobo ya bayyan hakan ne yayin tattauna da manema labarai da safiyar yau Lahadi.

Tsohon kyaftin din ya kuma ce, ya kamata ‘yan wasan su hada kai don su samu sabon salon taka leda, wanda zai kai su ga nasara, tare da cewa, ko a zamaninsa sun bada gudunmowa wanda har ta kai ga sun samu nasara a wasani daban-daban.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!