

Dan wasan gaba na Manchester United Cristiano Ronaldo ya lashe gwarzan dan wasa na watan Satumba a gasar Firimiya ta kasar Ingila. Ronaldo wanda ya dawo...
Hukumar kwallon kafa ta kasa NFF ta yi kira da mai horar da kungiyar Super Eagles Gernot Rohr da ya yi duk mai yihuwa na ganin...
Mujallar wasanni ta kasar Faransa ta fitar da jerin ‘yan wasa 30 da acikinsu daya zai lashe kyautar Ballon d’Or ta shekarar 2021. Hukumar ta sanar...
A Ci gaba da gasar cin kofin Mariri Cola Nut Market, da ake kira da Chairman Cup, wasan da aka buga jiya tsakanin kungiyar kwallon kafar...
Shahararriyar mawakiyar Hausa anan Kano Magajiya Ɗambatta ta rasu. Mawaƙiyar ta rasu bayan gajeriyar rashin lafiya a gidanta da ke Ɗambatta a yammacin ranar Juma’a. Magajiya...
Limamin masallacin juma’a na Umar Sa’id Tudunwada da ke Tukuntawa anan Kano Dakta Abdullahi Jibrin Ahmad ya ce, zagin shugabanni ne ke haifarwa ƙsar nan koma...
Fitaccen ɗan wasan Hausa a Kannywood Tijjani Asase ya ce, ya fara neman kuɗi daga sana’ar gwamngwan. Tijjani ya kuma ce yayi sana’ar karen mota kafin...
Wani ɗan kasuwar kayan miya da ke ƴan Kaba ya kokawa kan yadda suke asarar tumatir a wannan lokaci. Lawan Abdullahi ne ya bayyana hakan a...
Dakarun Operation Hadarin Daji na sojojin ƙasar nan sun yi luguden wuta kan sansanonin ‘yan bindiga a cikin dazukan Jihohin Sokoto da kuma Katsina, tare da...
Babban sufeton ‘yan sandan ƙasar nan Usman Alƙali Baba, ya ce rundunar ba ta da wani shiri na sake dawo da ‘yan sandan yaki da manyan...