Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Inda Ranka

Shirin Inda Ranka na ranar Litinin 13/1/2020 tare da Nasir Salisu Zango

Published

on

A cikin shirin za ku ji cewa:

Wani boka ya shiga hannu bayan da aka same shi da yiwa wata kwastomarsa ciki.

Ita kuwa hukumar Hisba ta jihar Kano ta mika wasu matasa ga mahukunta bayan da suka yiwa wata karamar yarinya fyade.

wadannan da ma wasu labaran duka na kunshe cikin shirin.

https://freedomradionig.com/wp-content/uploads/2020/01/INDA-RANKA-13-01-2020.mp3?_=1

Download Now

A yi sauraro lafiya.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!