

Hukumar kula da cututtuka masu yaduwa ta kasa NCDC ta bayyana cewa an samu karuwar masu kamuwa da zazzabin Lassa da kaso 57 cikin mako guda,...
Shalkwatar tsaro ta tabbatar da isowar sojojin Amurka su 100, don taimaka mata a yaƙin da ta ke da ƴan ta’addar da ke kaiwa jama’a hare-hare....
Gwamnatin Kano ta hannun Hukumar Ƙididdiga ta jihar KSBS, ta musanta iƙirarin cewa, sama da yara miliyan 2 ne ke rayuwa a matsayin mabarata a titunan...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya jajanta wa ƴan kasuwar da suka tafka asarar miliyoyin naira da dukiyoyi bayan tashin gobara a Kasuwar Singa da ke jihar...
Majalisun tarayyar Najeriya, sun bukaci membobin su da su koma aiki a gobe Talata domin gabatar da zama na musamman kan Kalandar zaben shekarar 2027 da...
Shugabannin ƙasashen Afrika sun kammala taron ƙungiyarsu karo na 39 a birnin Addis Ababa na ƙasar Habasha, inda suka tattauna game da matsalolin da Nahiyar ke...
A yau Litinin ne ake sa ran tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai, zai amsa gayyatar hukumar EFCC inda zai bayyana a ofishinta. Kafar...
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, zai jagoranci tawagar gwamnatin tarayya zuwa jihar Kano domin jajanta wa ‘yan kasuwar da gobara ta shafa a kasuwar Singer. ...
Mai horar da kungiyar kwallon kafa ta Barau FC, Eugene Agbabe, ya ci mutunci tare da yunkurin dukan dan Jaridar Gidan Rediyo Freedom Kano kana mamba...
Rundunar Sojin kasar nan karkashin runduna ta 6 ta Operation Whirl Stroke ta tabbatar da kama wani mutum mai suna Abubakar Ibrahim mai shekaru 48 bisa...