

Shugaban kasa Bola Tinubu ya jajanta wa ƴan kasuwar da suka tafka asarar miliyoyin naira da dukiyoyi bayan tashin gobara a Kasuwar Singa da ke jihar...
Majalisun tarayyar Najeriya, sun bukaci membobin su da su koma aiki a gobe Talata domin gabatar da zama na musamman kan Kalandar zaben shekarar 2027 da...
Shugabannin ƙasashen Afrika sun kammala taron ƙungiyarsu karo na 39 a birnin Addis Ababa na ƙasar Habasha, inda suka tattauna game da matsalolin da Nahiyar ke...
A yau Litinin ne ake sa ran tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai, zai amsa gayyatar hukumar EFCC inda zai bayyana a ofishinta. Kafar...
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, zai jagoranci tawagar gwamnatin tarayya zuwa jihar Kano domin jajanta wa ‘yan kasuwar da gobara ta shafa a kasuwar Singer. ...
Mai horar da kungiyar kwallon kafa ta Barau FC, Eugene Agbabe, ya ci mutunci tare da yunkurin dukan dan Jaridar Gidan Rediyo Freedom Kano kana mamba...
Rundunar Sojin kasar nan karkashin runduna ta 6 ta Operation Whirl Stroke ta tabbatar da kama wani mutum mai suna Abubakar Ibrahim mai shekaru 48 bisa...
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ce ana samun karuwar fahimtar juna a siyasar jihar, tare da fatan rikicin masarautar Kano zai warware cikin lumana. Abba...
Akalla manoma 32 ne aka hallaka a hare-haren da ’yan bindiga suka kai kan al’ummomin Tugan-Makeri, Konsoko da Pissa a karamar hukumar Borgu ta Jihar Niger....
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai, ya zargi ofishin mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, a ƙaƙashin jagorancin Mallam Nuhu Ribadu, da...