

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci masu zaɓe, jami’an tsaro da Hukumar INEC su gudanar da zaɓe cikin tsari da lumana a zaɓen cikin gurbin...
Mai Mala Buni ya amince da Naira miliyan 398 don ciyarwar Ramadan a Yobe State Gwamnan Jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya amince da kashe...
Shugaban Karamar Hukumar Kaiama mai fama da matsalar tsaro a Jihar Kwara, Abubakar Danladi, ya sanya dokar hana fita ta dare a dukkanin fadin karamar hukumar...
Shugabar gwamnatin rikon kwarya ta Venezuela, Delcy Rodríguez, ta sanya hannu kan wani kudurin yin afuwa wanda kungiyoyin kare hakkin dan adam suka ce matakin zai...
Gwamnan Jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya amince da rage lokutan aiki ga ma’aikatan gwamnati a watan Ramadan daga karfe 8 na safe zuwa 2 na...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC ta kai wani samame na bazata gidan tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, da ke Babban Birnin...
Dakarun sojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai ta kama wasu da ake zargi da taimaka wa Boko Haram tare da kashe wasu ’yan ta’adda a...
Wata gobara da ta tashi da asubahin yau Juma’a ta lalata akalla shaguna 50 a kasuwar Fatima Simra da ke unguwar Dakata a nan Kano. ...
Hukumar kula da ‘yan gudun hijira ta Majalisar Ɗinkin Duniya tare da ƙungiyoyi abokan hulɗa 123 sun ƙaddamar da neman gudummawar sama da dala biliyan 1,...
‘Yan sandan Jihar Yobe sun kama wasu mutane hudu da ake zargi da garkuwa da wani mutum bayan sun bayyana kansu a matsayin jami’an tsaro. ...