

Dakarun sojin Najeriya na Operation FANSAN YAMMA sun ceto mutane 22 da ’yan bindiga suka sace a hare-hare daban-daban da suka faru a ƙananan hukumomin Sabon...
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano ta tsare fitacciyar ‘yar TikTok, Fati Cele, bayan rasuwar saurayinta, Isma’il Makaye, a gidanta da ke unguwar Danbare a Kano. Kakakin...
Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce aƙalla jami’an lafiya 70 ne suka gamu da cutar Ebola a Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Congo, kuma cikinsu 17 sun rasa ransu....
Tsohon Shugaban Ƙasa na mulkin soja, Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya, ya bukaci ‘yan Najeriya da su haɗa kai domin kawo ƙarshen matsalar tsaro da ta...
Shugaban Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa ta Jihar Kano (KAROTA), Alhaji Faisal Mahmud Kabir, ya bayyana damuwarsa kan yawaitar samun saɓani tsakanin jami’an KAROTA da...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta sanar da hana zirga-zirga a kananan hukumomin Dawakin Kudu da Warawa daga karfe 12 na rana zuwa 5 na yamma...
Kungiyar Tuntuba Ta Arewa ACF ta yi Allah-Wadai bisa kamawa da, tantancewa da kuma tozarta Mata yan Arewa da ake zargin jami’an tsaron Amotekun na jihar...
Tsoffin hafsoshin sojin Najeriya kuma abokan aikin marigayi Manjo Janar Rabe Abubakar mai ritaya, sun bukaci da a yi wa tsarin tsaron kasar nan garambawul. ...
Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya yi kira ga dukkan hukumomin tsaro, shugabannin al’umma da sauran masu ruwa da tsaki da su haɗa kai domin fuskantar...
Majalisar Tattalin Arzikin Najeriya NEC, ƙarƙashin jagorancin Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ta amince da ware Naira biliyan 83 da miliyan 200 domin aiwatar da shirye-shiryen...