

Akalla sojoji 11 da jami’in ‘yan sanda guda 1 ne rahotanni suka ce wasu ‘yan bindiga sun yi musu kwanton bauna a kauyen Giro Masa da...
An gudanar da janaizar Marigayi Hafsat Yusif, wadda ta haifi jarirai biyar jiya Laraba a Asibitin kwararu na Murtala Muhammad a nan Kano. Ma’aikatar Lafiya ta...
Wata babbar kotun birnin tarayya Abuja dake Zaman ta a Maitama ta Bada umarnin a kamo Mata Barrister Kabiru Turaki SAN domin ya gurfana a gaban...
Ƙungiyoyin ma’aikatan lafiya ƙarƙashin inuwar JOHESU da sauran Ƙungiyoyin da ke aikin Lafiya sun sanar da shirinsu na gudanar da zanga-zanga a fadin Najeriya musamman ma...
Gwamnatin Jihar Kano ta tabbatar da cewa jami’an sun yi nasarar ceto sakataren gudanarwa na karamar hukumar Kibiya, Alhaji Hamza Durya, bayan kwanaki da aka sace...
Wani jirgin kasuwanci na farko mai dauke da fasinjoji daga yankin Caribbean ya sauka a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe International Airport, a wani sabon mataki...
Rundunar ‘yan sandan jihar Neja ta tabbatar da kama wani mutum mai suna Hamisu Abdullahi, bisa zargin yin ihu da cewa “babu ruwa, babu wuta” yayin...
Daya daga cikin bangarorin jam’iyyar PDP karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki ya tabbatar da fara sabon yunkurin sulhu domin hada kan bangarorin da ke rikici a...
Wani rahoto da jaridar New York Times ta fitar ya bayyana cewa yariman Saudiyya mai jiran gado, Mohammed bin Salman, na matsa wa shugaban Amurka Donald...
Farashin ɗanyen man fetur ya sake haura sama da dala 100 kan kowacce ganga guda, bayan ya yi ƙasa sosai a jiya Litinin. A kasuwannin...