

Sakatare Janar na Majalisar Ɗinkin Duniya, Antonio Guterres, ya ce rufe mashigar Hormuz na taɗiye tattalin arzikin duniya. Antonio Guterres ya bukaci a gaggauta buɗe...
Gwamnatin Jihar Abia, ta bayyana cewa ana daf da kawo ƙarshen yajin aikin da ƙungiyar ma’aikatan shari’a ta Judicial Staff Union of Nigeria ke yi, bayan...
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana jin daɗinsa kan hukuncin da Kotun Kolin kasar nan ta yanke dangane da rikicin shugabancin Jam’iyyar ADC....
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya miƙa sunan Joseph Olasunkanmi Tegbe domin zama sabon Ministan Wutar Lantarki. Mai magana da yawun shugaban ƙasa, Bayo Onanuga,...
Kotun Koli ta sanya ranar Alhamis, 30 ga Afrilu, domin yanke hukunci kan rikicin shugabanci da ke addabar jam’iyyar adawa ta African Democratic Congress (ADC). Tun...
Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta sanar da daukar matakin sallama da gurfanar da wasu jami’anta da ke da hannu a harbin da ya yi sanadiyyar mutuwar...
Hukumar kula da asusun yara ta majalisar dinkin duniya, UNICEF ta yi gargadi cewa yara sama da 500,000 a jihohin Sokoto, Kebbi da Zamfara na cikin...
Dangote ya kara farashin mai zuwa N1,275 tare da dakatar da sayarwa na wucin gadi Matatar Dangote ta kara farashin man fetur (PMS) zuwa N1,275 kan...
Mai martaba Sarkin Gaya Dakta Aliyu Ibrahim Abubakar ya yi kira ga matasa da su dalibai dasu guji yin ta’ammali da miyagun kwayoyi tare da sanya...
Har yanzu ba a ji ɗuriyar shugaban gwamnatin sojin Mali da wasu manyan kwamadojin ƙasar ba tun bayan hare-haren da ƙungiyar al-Qaeda da ƙungiyar ƴan aware...