

Ma’aikatar bibiya da lura da aiyyukan Gwamnatin Jihar Kano, ta tabbatar da samun ci gaba a wasu manyan ayyukan raya kasa da ake gudanarwa a fadin...
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta ba Kwamitinta mai kula da harkokin Kananan Hukumomi da Masarautu umarnin gudanar da bincike kan yadda dukkanin kananan hukumomi 44 ke...
Hukumar Sufuri ta jihar Kano watau Kano Line, ta sha alwashin samar da sabbin tsare-tsaren bunkasa harkokin Sufuri. Shugaban hukumar Alhaji Sa’id Abdullahi Shu’aibu, ne...
An fara zanga‑zangar ƙyamar baƙi a sassa daban‑daban na Afirka ta Kudu, lamarin da ya sa aka jibge jami’an tsaro saboda fargabar rikice‑rikice. Shugaba Cyril...
Shugaban ƙasa, Bola Tinubu, ya amince da gudanar da ayyukan tituna guda 27 da darajarsu ta haura tiriliyan uku da biliyan dari Tara a wani mataki...
Wani sabon rahoto da cibiyar sa ido kan ‘yancin addini a Afirka wato Observatory for Religious Freedom in Africa ta fitar ya ce, mutane 79,323 ne...
Mai Martaba Sarkin Zazzau, Malam Ahmed Nuhu Bamalli, ya jagoranci wasu daga cikin ‘yan Majalisar Masarautarsa zuwa Maraban Jos domin yi wa iyalan Marigayya Malama Ummulkhair...
Mai martaba sarkin kano khalifa Muhammadu Sunusi ll, ya bukaci al’ummar jihar da su rika yin koyi da kyakkyawan halayen magabata da suka bayar da gagarumar...
Kotun Ɗaukaka Ƙara ta umarci kotun da ta yanke wa Malam Abduljabbar Nasir Kabara, hukuncin kisa da ta gabatar mata da littattafan da aka yi amfani...
Gwamnatin tarayya ta ce za ta ci gaba da kwaso ’yan ƙasar daga Afirka ta Kudu, inda ake samun fargabar hare-haren ƙyamar baƙi dab da zanga-zangar...