

Aƙalla mutane 66 ne suka mutu a wani hari da mayaƙan ƙungiyar ADF mai suka kai kan jama’ar yankin Irumu na gabashin jamhuriyyar Demokradiyyar Congo mai...
Gwamnatin Jihar Kwara ta musanta rahotannin da ake yadawa a kafafen sada zumunta cewa wani ɗan bautar ƙasa ya rasa ransa sakamakon kamuwa da zazzbin Lassa,...
Rundunar sojin Najeriya, ta sanar da tura dakaru na musamman zuwa jihar Filato domin daƙile ayyukan ’yan bindiga da kuma fuskantar sabon ɓarkewar hare-haren rashin tsaro...
Cibiyar yaki da ta’addanci ta Najeriya NCTC karkashin jagorancin ofishin mai baiwa Shugaban Kasa shawara kan tsaro tare da hadin gwiwar kasar Burtaniya sun kara karfafa...
Wani sabon rahoto ya bayyana cewa halin tsaron Najeriya ya ƙara tabarbarewa a cikin shekara guda da ta gabata, sakamakon hare-hare da aka rika kai wa...
Rundunar yan sandan Jihar Adamawa, ta cafke wani mutum da ake zargi da yin garkuwa da mutane, da ke cikin jerin sunayen mutanen da ake nema...
Kungiyar Jama’atu Nasril Islam ta Najeriya, ta bukaci Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu da ya gaggauta tsige Shugaban Hukumar Zabe INEC, Farfesa Joash Amupitan. Sakataren Janar...
Hukumar Kula da yanayi ta kasa NiMet ta yi hasashen cewa za’a samu yanayin kwallewar Rana daga yau Litinin zuwa Laraba a wasu sassan kasar nan....
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu, ya karɓi baƙuncin shugaban rundunar sojin Amurka ta Afirka AFRICOM, Janar Dagvin Anderson, a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja. Ziyarar...
Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa, NDLEA, ta cafke wani dan kasuwa dan shekara 62 mai suna Nwabueze Izueke a Filin Jirgin...