

Ƙungiyar Hezbollah mai samun goyon bayan Iran ta bayyana cewa ta kai hari kan sansanonin sojin Isra’ila uku a matsayin martani ga barnar da harin Isra’ila...
Hukumar Kula da Ma’aikatan Shari’a ta Jihar Jigawa ta amince da yin ritayar dole ga alkalin Kotun Shari’a, Sadisu Muhammad Haruna, bisa samunsa da laifin nuna...
Wasu daga Cikin yan kasuwar sayar da wayoyin hannu ta Unguwa Uku wato GSM Market sun koka akan yanda suke zargin shugabancin kasuwar da yi musu...
Fadar Shugaban Kasa ta karyata rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke zargin cewa an kama wasu ma’aikatan girki a Fadar Aso Rock...
Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Nijeriya FAAN, ta sanar da jama’a cewa ana fuskantar tangarda a zirga-zirgar jirage zuwa da kuma dawowa daga kasashen...
Iraniyawa sun fantsama kan tituna inda suke gudanar da zanga-zanga tare da yin alhini bayan Amurka da Isra’ila sun kashe Jagoran Addini na ƙasar Khamenei a...
Ministan Ayyuka, Dave Umahi, ya ce manyan ayyukan tituna da gwamnatin tarayya ke gabatarwa zai taimaki ci gaban tattalin arzikin Najeriya. Ya kuma ce an...
Kungiyar kwallon kafa ta Barau FC, tare da mai horar war ta Eugene Agbabe , ta nemi afuwar Dan Jaridar Freedom Radio, Aminu Halilu Tudun Wada,...
Gwamnatin Tarayya ta fitar da gargadi ga ‘yan Najeriya da ke zaune a Iran da ƙasashen Gulf bayan karuwar hare-haren soji a yankin. A cikin wata...
Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) ta dakatar da hawa da saukar jirage a Birnin Dubai biyo bayan wani harin da aka kai daga Iran. Wannan mataki ya...