

Kotun Ƙolin Najeriya ta yanke hukuncin ƙwace wasu manyan kadarori bakwai da ake alaƙanta su da tsohon gwamnan babban bankin ƙasar (CBN), Godwin Emefiele. Wannan shari’ar...
Dakarun Operation FANSAN YAMMA da ke aikin haɗin gwiwa a Arewa maso Yamma sun ceto mutum tara da aka yi garkuwa da su, tare da kwato...
Gwamnatin Najeriya ta sanya wa babban titin gaɓar teku – da ya tashi daga Legas zuwa Calaba – sunan shugabana ƙasar Bola Tinubu. Ministan ayyuka na...
Hukumar zaɓen Najeriya ta ce tana duba yiwuwar yin zaɓen shugaban ƙasar na gwaji, gabanin babban zaɓen ƙasar da ke tafe a shekara mai zuwa. Shugaban...
Gwamnatin jihar Kogi ta ce jami’an tsaro sun ceto mutum huɗu da aka sace yayin wani hari da ƴan bindiga suka kai wata makaranta a ƙaramar...
Gwamnatin jihar Yobe ta amince da kashe Naira miliyan 460 da dubu 828 da 450 domin tallafa wa mata masu ƙananan sana’o’i, ciki har da masu...
Takaddama ta kaure tsakanin hukumar Hisba da kuma hukumar Tace Fina-Finai game da sana’ar tura fina-finai wato downloading a jihar Kano. Tun da farko hukumar Hisbah...
Majalisar dattawa ta amince da kudirin gyaran dokar hukumar kiyaye hadurra FRSC na shekarar 2026, wanda ya tanadi tarar Naira dubu 50 ga duk wanda kotu...
Gwamnatin Tarayya ta sauya sunan Titin Lagos-Calabar Coastal Highway zuwa President Bola Ahmed Tinubu Coastal Highway. Ministan Ayyuka, David Umahi, ya ce an dauki matakin ne...
Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya ce raunin akidar siyasa a jam’iyyun Najeriya ne ke haddasa yawaitar sauya sheƙar ‘yan siyasa...