

Kotun Kolin kasar Brazil ta haramta wa dan takarar shugaban kasa, Flavio Bolsonaro, ziyartar mahaifinsa, tsohon shugaban kasar Jair Bolsonaro, na tsawon kwanaki 90. Matakin...
Ma’aikatar harkokin wajen ta Najeriya, ta bayyana cewa jirgin na biyar da ake amfani da shi wajen kwaso ‘yan Najeriya daga Afirka ta Kudu zai tashi...
Rundunar ‘Yan sandan Jihar Katsina ta ceto wasu mata biyu da aka yi garkuwa da su tare da daƙile yunƙurin satar Shanu a ƙananan hukumomin Kankia...
Gwamnatin jihar Kano ta ce an samu sama da kashi casa’in cikin ɗari na dukkan magunguna da kayan aikin da marasa lafiya ke buƙata a asibitocin...
Dan takarar gwamnan Kano na jam’iyyar NDC, Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo, ya buƙaci dukkan mutanen da suka cancanci yin rajistar katin zaɓe amma har yanzu ba...
Aƙalla mutane 792 ne suka rasa rayukansu sakamakon hare-haren yan ta’adda guda 882 da suka auku a faɗin kasar nan a cikin watan Yunin bana, kamar...
Wata kotu a jihar Port Sudan, da ke ƙasar Sudan ta yanke wa jagoran RSF, Mohamed Hamdan Dagalo, da aka fi sani da ”Hemedti”, hukuncin ɗaurin...
Gwamnatin Tarayya ta dakatar da shirin ƙara kuɗin rajistar jarabawar WAEC da NECO ta shekarar 2027, domin ba da damar gudanar da ƙarin tattaunawa da masu...
Iran ta sanar da sake rufe mashigar ruwa ta Hormuz bayan musayar sabbin hare-haren su da Amurka. Amurka ta ce ta kai hare-hare kan muhimman wuraren...
Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Najeriya NDLEA, ta kama wata ’yar ƙasar Afirka ta Kudu mai shekara 38 Will Jessica Ann a...