

Rahotanni daga Jihar Katsina na nuni da cewa ‘yan bindiga sun kai hari a ƙauyen Doma, da ke Tafoki Ward a Ƙaramar Hukumar Faskari, inda suka...
Mai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi na II, ya yi kakkausar suka kan duk wani nau’i na cin zarafi ga mata da kuma auren ƙananan...
Jami’an agajin gaggawa na Red Cross a yammacin Najeriya sun ce ana fargabar adadin mutanen da ƴan bindiga suka kashe a jihar Kwara ya kai kusan...
Majalisar Dattawa ta kasa ta fara daukar matakan gyara kundin tsarin mulki na shekarar 1999 domin kara kaso na kudaden shiga da Gwamnatin Tarayya ke samu...
Gwamnatin tarayya ta ce za ta ayyana dokar ta-baci a ɓangaren lafiya a faɗin Najeriya sakamakon ƙalubalen da iskar Gas da dangogin sa ke haifarwa na...
Rahotonni sun tabbatar da cewar an dawo da wutar lantarki a ofishin Jakadancin Najeriya a Afrika ta Kudu bayan katse ta, ta dalilin tulin bashi. Babban...
Mai Martaba sarkin Kano khalifa Muhammadu Sunusi II, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta kafa l kotu ta musamman da za ta rika hukunta masu safarar...
Gamayyar kungiyoyin ƙwadagon Najeriya na NLC da TUC, sun bayyana shirin su na gudanar da zanga-zangar goyon baya a gobe Talata 3 ga Fabrairu domin tallafa...
Rundunar ‘ƴan sandan jihar Kaduna ta ce mutum 80 daga cikin masu ibada da aka sace sun koma gida, makonni bayan aukuwar lamarin. Mutanen na...
Ministan Tsaron ƙasar nan Janar Christopher Musa mai ritaya, ya bayyana cewa yana daga cikin mutanen da masu shirin juyin mulki suka sa a jerin waɗanda...