

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar NNPP...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa zai gudanar da bikin cika shekaru 74 cikin sauƙi, la’akari da halin da ƙasa ke ciki da kuma...
Jaridar Washington Post ta bayar da rahoton cewa ma’aikatar tsaron Amurka ta Pentagon na shirin tura sojojin ƙasar domin shiga Iran ta ƙasa don yin yaƙi...
Wasu makaman Iran masu linzami sun faɗa yankin Beit Shemesh da ke tsakiyar Isra’ila. Hare-haren sun haifar da wani wawagegen rami a wurin da lamarin...
Jam’iyyar APC mai mulkin kasa ta zabi sabbin shugabanninta na kasa a taron da ta gudanar a Eagle Square da ke babban birnin tarayya Abuja inda...
Gwamnatin Jihar Kano ta ƙaddamar da shirin ziyarar bazata a asibitoci domin ƙarfafa ayyukan kiwon lafiya da inganta kula da marasa lafiya. Wannan na cikin...
Matatar mai ta Dangote ta sanar da rage farashin fetur daga naira 1,275 zuwa naira 1,200 kan kowace lita. Hakan na nufin an samu saukar...
Wani tsagi na jam’iyyar PDP, ƙarƙashin jagorancin Tanimu Turaki SAN, ya ɗaukaka ƙara kan umarnin kotu da ya ba da izinin kama shi. Turaki ya...
Tsohon shugaban majalisar dattawa Sanata Abubakar Bukola Saraki, ya bayyana cewa jam’iyyar PDP na nan da ƙarfinta duk kuwa da ƙalubalen da take fuskanta. Saraki...
Kungiyar Malaman Jami’o’in Najeriya ASUU ta sake jaddada matsayinta kan sabon tsarin albashi da aka amince da shi, inda ta ba gwamnatin tarayya wa’adin kwanaki huɗu...