

Shahararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa na ƙasar Argentina, Lionel Messi, ya lashe Kyautar Wasanni ta Princess of Asturias ta shekarar 2026. Alƙalan da ke zaɓen waɗanda...
Ƙungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) ta ce matsalar rashin tsaro da kashe-kashen da ke faruwa a ƙasar ba Kiristoci kaɗai ta shafa ba, domin Musulmai da Kiristoci...
Wasu mahara da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun yi sace ƙanwar tsohon Ministan Wutar Lantarki, Adebayo Adelabu, tare da ‘ya’yanta tagwaye biyu a...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Yobe ta gano wani wurin da ake ƙera bindigu ba bisa ka’ida ba a garin Potiskum tare da kama mutane bakwai da...
Rundunar Sojin kasar nan ta tabbatar da hallaka wasu manyan kwamandojin ’yan ta’adda tare da sama da mayaƙa 50 a hare-haren sama da aka kai a...
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, zai gabatar da jawabi ga zaman haɗin gwiwar Majalisar Dattawa da ta Wakilai a ranar 12 ga Yuni, a wani ɓangare...
Majalisar wakilan Nijeriya ta bukaci Gwamnatin Tarayya da hukumomin tsaro su kara kaimi wajen ceto dalibai da malamai da aka sace a jihohin Oyo da Borno,...
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan Adam ta Amnesty International ta yi Allah-wadai da kisan aƙalla mutane 17 da ‘yan bindiga suka yi a ƙauyen Dangulbi da ke...
Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, , ya tabbatar wa malamai da iyalan waɗanda aka sace cewa gwamnati na ci gaba da aiki tare da hukumomin tsaro...
Mahukuntan Iran sun sanar da cewa za su gudanar da jana’izar ƙasa ta kwanaki uku ga tsohon Jagoran Addinin ƙasar, Ali Khamenei, wanda aka ce ya...