

Hukumar Ilimin Bai Ɗaya ta Jihar Kano SUBEB ta ce, za ta rinka bibiyar ayyukan Malamai da makarantu dan ganin yadda ake gudanar da koyo da...
Shugaban Kungiyar masu nazarin aikata Laifuka wato Criminologist, Oludayo Tade, ya bukaci Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu da ya kara kaimi wajen tabbatar da tsaro da...
Hukumar Kula da Yaduwar Cutuka ta kasa NCDC ta ce cutar zazzabin Lassa ta yi sanadiyyar mutuwar mutane 214 daga farkon shekarar da muke ciki ta...
Mutane da dama sun jikkata bayan wata fashewa da gobara suka afku a yankin masana’antu na Ras Laffan da ke ƙasar Qatar a daren ranar Lahadi....
Tawagar kwallon Kwando ya Kano Pillars ta fara gasar firmiyar Najeriya NBBF zagaye na biyu da kafar dama. Hakan ya biyo bayan samun nasara a...
Dakarun rundunar sojin Najeriya tare da haɗin gwiwar ƙungiyar yan sa-kai ta CJTF sun lalata sansanonin ‘yan ta’adda a dajin Sambisa da ke ƙaramar hukumar Gwoza...
Jam’iyyar PRP ta zargi tsohon gwamnan jihar Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da yi Mata zagon kasa ta hanyar siyan form ga ‘yan takarar Jam’iyyar a...
Kungiyar ‘yan jarida ta kasa a Najeriya ta yi maraba da wani shiri da gwamnati ke duba yiwuwar aiwatarwa na bai wa ‘yan jarida damar bin...
Kwamishinan ma’aikatar Albarkatun Ruwa Muhalli da Sauyin Yanayi na jihar Kano Dr Dahiru Muhammad Hashim ne ya bayyana hakan a yayin taron da gwamnatin ta shirya...
Dakarun sojin Najeriya na Operation FANSAN YAMMA sun ceto mutane 22 da ’yan bindiga suka sace a hare-hare daban-daban da suka faru a ƙananan hukumomin Sabon...