

Gwamnan Jihar Kaduna, Uba Sani, ya ce gwamnatin jihar za ta ɗauki nauyin kula da iyalan marigayiya Ummulkhairi Aliyu, wadda wasu fusatattun mutane suka kashe a...
Rundunar juyin juya halin Iran IRGC ta Iran ta sanar cewa da safiyar Lahadi ta kai hari kan muhimman wuraren sojojin Amurka a ƙasashen Kuwait da...
Hukumar rarraba wutar lantarki ta Najeriya TCN ta ce za a gudanar da wani aikin gyaran cibiyar raba wutar lantarki da ta shafi Kano da wasu...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya ce ya zama wajibi ƴan jam’iyyar APC su marawa Tinubu baya a zaɓen 2027 domin ciyar da al’ummar...
Jam’iyyar ADC ta bayyana damuwa kan wasu matakan da take zargin ana ɗauka kan jam’iyyun adawa a Najeriya, tana mai gargadin cewa hakan na iya jefa...
Jam’iyyar NDC ta sanar da cewa za ta ɗaukaka ƙara kan hukuncin da Babbar Kotun Tarayya da ke Lokoja ta yanke, wanda ya soke hukuncin da...
Rundunar ƴansandan jihar Kaduna ta sanar da gurfanar da wasu ƙarin mutane 17 da ake zargi da hannu a kisan gayyan da aka yi wa wata...
Babbar Kotun Tarayya da ke Lokoja a jihar Kogi ta soke hukuncin da ta yanke a baya wanda ya umarci hukumar zaɓen Nijeriya INEC ta yi...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kafa kwamitin bincike domin gano musabbabin mutuwar ɗalibar makarantar sakandere ta St. Louis da ke jihar. Kwamitin, ƙarƙashin jagorancin...
Hukumar Kiyaye Hadurra ta Kasa, FRSC, ta ce, za ta fara daukar ma’aikata na shekarata 2026 don ciki guraben da dama a hukumar wanda dama ce...