

Shugabar hukumar da ke kula da ‘yan Najeriya da ke ƙasashen waje (NiDCOM)Abike Dabiri ce ta bayyana hakan,inda tace jami’an Najeriya suna jira a kan iyaka...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sauke Shugaban Ma’aikatan Jiha, Alhaji Abdullahi Musa, daga mukaminsa. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da...
Gwamnatin Tarayya ta amince da daukar sabbin ma’aikatan lafiya 150 domin aiki a asibitocin gidajen gyaran hali a fadin kasar nan. Wannan ya hada da likitoci...
’Yan sanda sun cafke mutane 32 da ake zargi da aikata ta’addanci a wasu yankunan Jihar Kwara sakamakon wani samame da suka kai a maboyar masu...
Sojojin Israel sun kai hari ta sama kan wani ginin gidaje da ke tsakiyar birnin Beirut a ƙasar Lebanon, a wani sabon hari da aka kai...
Gwamnan Jihar Jigawa Malam Umar A Namadi ya amince da ƙarin alawus alawus na masu unguwanni a fadin jihar Jigawa daga naira dubu uku zuwa naira...
Wasu ƙasashe da suka haɗa da India sun ƙi amincewa da wasu jakadun da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa, saboda dokar diflomasiyya da ke...
Hukumar Kula da Kwashen Shara da Tsaftar Muhalli ta Jihar Kano REMASAB, ta kafa Kwamitin Karta-Kwana domin ƙara sa ido da tabbatar da ana bin dokoki...
Ofishin jakadancin Amurka da ke kasar nan ya gargaɗi ‘yan kasarm kan yiwuwar harin ta’addanci da ka iya shafar cibiyoyin ta da kuma makarantu masu alaka...
Kungiyar masu gidajen sayar da mai ta kasa PETROAN, ta yi gargadin cewa farashin Man fetur na iya kaiwa kusan Naira 2,000 a kan kowace lita...