

Hukumar zabe ta Kasa INEC, ta amince da tsawaita wa’adin ci gaba da rajistar masu kada kuri’a (CVR) da karin makwanni biyu. A baya dai...
Ɗaya daga cikin hadiman Shugaba Bola Tinubu, Temitope Ajayi, ya yi kira ga Hukumar EFCC da DSS da kuma Rundunar Ƴansanda su faɗaɗa bincike kan zargin...
Hukumar kula da yanayi ta kasa NiMet ta yi hasashen cewa za a samu ruwan sama mai hade da tsawa a wasu jihohin arewacin kasar nan...
Rundunar Sojin Sama ta kasar nan ta sanar da tura sabbin sojoji 198 zuwa ƙasar Gambia domin ci gaba da aikin wanzar da zaman lafiya ƙarƙashin...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya umarci Hukumar Yaki da Masu Yi Wa Tattalin Arziki Zagon Kasa (EFCC) da Hukumar Yaki da Cin Hanci...
Aƙalla ɗaurarru 52 sun fara rubuta jarabawar NECO da NABAIS a Kano Aƙalla ɗaurarru 52 da ke gidajen ajiya da gyaran hali a Jihar Kano sun...
Ƙungiyar Lauyoyi ta Najeriya NBA reshen jihar Kano, ta zargi Rundunar ƴan Sandan Jihar da tsare wani lauya Barista Mustapha Abubakar Adam ba bisa ƙa’ida ba....
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya umarci ƴan wasan da za su wakilci Najeriya a gasar wasannin Commonwealth ta 2026 da za a gudanar a birnin...
Farashin ɗanyen mai a kasuwar duniya na ci gaba da faɗuwa bayan shugaban Amurka Donald Trump, ya bayyana cewa tattaunawar da ake yi tsakanin Iran da...
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, zai ƙaddamar da wani littafin tunawa da marigayi tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, a yayin bikin cikar shekara guda da rasuwarsa....