

Fadar Mai Alfarma Sarkin Musulmi, ta ƙaryata labarin da ake yaɗawa ta wani bidiyo a shafukan sada zumunta inda ake cewa an gudanar da zanga-zangar ƙyamar...
Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da wani lauya mai suna Johnmary Jideobi ya shigar, inda yake neman a hana...
Jam’iyyar ADC ta bayyana sakamakon zaben da ta gudanar a ƙananan hukumomin Kano guda arba’in da hudu da ta gudanar. Jam’iyyar ta ayyana Alhaji Atiku Abubakar...
An wayi gari cikin yana yin kwallewar Rana a kasa mai tsarki a daidai lokacin da al’ummar musulmin Duniya kusan miliyan biyu ke gudanar da tsaiwar...
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Laraba 27 da Alhamis 28 ga watan Mayun 2026 a matsayin ranakun hutun bikin Babbar Sallah. Ministan Harkokin Cikin Gida, Olubunmi...
Rundunar sojin kasar nan da ke gudanar da aikin ‘Operation Hadin Kai’ ta bukaci mazauna yankin Arewa maso Gabas su kasance cikin shiri da taka-tsantsan a...
Gwamnatin Jihar Zamfara ta sake jaddada kudirinta na kara hada kai da Rundunar Sojin Sama kasar nan da sauran hukumomin tsaro domin magance matsalar rashin tsaro...
Hukumar kiyaye Afkuwar hadurra FRSC, ta bukaci direbobin da ke bin hanyar Abuja zuwa Kaduna da su yi hakuri tare da bin dokokin hanya sakamakon cunkoson...
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu, ya ce sauye-sauyen tattalin arzikin da gwamnatinsa ke aiwatarwa sun jawo wa ‘yan Najeriya wahala, yana mai cewa shi ma ya...
Hukumar Kula da Shige da Fice ta Najeriya, Immigration, ta tabbatar da cewa iyakokin Najeriya ba su bude haka kawai ba duk da barazanar cutar Ebola...