

Hukumar Kwastam mai kula da shiyyar Kano da Jigawa ta sanar da cewa ta tara kuɗaɗen haraji da suka kai Naira biliyan 63.78 tsakanin watan Janairu...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da tsohon gwamnan Jihar Ribas, Rotimi Amaechi, ya shigar domin ƙalubalantar nasarar tsohon mataimakin shugaban...
Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation Whirl Stroke tare da haɗin gwiwar jami’an tsaron al’umma na jihar Benue sun kashe wasu da ake zargin...
Sojojin Iran sun yi iƙirarin cewa sun kai hari kan wuraren ajiyar jiragen sama da tankunan adana man fetur a sansanin Sheikh Issa da ke Bahrain,...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da wasu shugabannin jam’iyyar PDP suka shigar domin tilasta wa hukumar zaɓe ta INEC, ta...
Kotun Ƙolin Najeriya ta yanke hukuncin ƙwace wasu manyan kadarori bakwai da ake alaƙanta su da tsohon gwamnan babban bankin ƙasar (CBN), Godwin Emefiele. Wannan shari’ar...
Dakarun Operation FANSAN YAMMA da ke aikin haɗin gwiwa a Arewa maso Yamma sun ceto mutum tara da aka yi garkuwa da su, tare da kwato...
Gwamnatin Najeriya ta sanya wa babban titin gaɓar teku – da ya tashi daga Legas zuwa Calaba – sunan shugabana ƙasar Bola Tinubu. Ministan ayyuka na...
Hukumar zaɓen Najeriya ta ce tana duba yiwuwar yin zaɓen shugaban ƙasar na gwaji, gabanin babban zaɓen ƙasar da ke tafe a shekara mai zuwa. Shugaban...
Gwamnatin jihar Kogi ta ce jami’an tsaro sun ceto mutum huɗu da aka sace yayin wani hari da ƴan bindiga suka kai wata makaranta a ƙaramar...