

Hukumar kula da ‘yan gudun hijira ta Majalisar Ɗinkin Duniya tare da ƙungiyoyi abokan hulɗa 123 sun ƙaddamar da neman gudummawar sama da dala biliyan 1,...
‘Yan sandan Jihar Yobe sun kama wasu mutane hudu da ake zargi da garkuwa da wani mutum bayan sun bayyana kansu a matsayin jami’an tsaro. ...
Hukumar Tace Fina-finai ta Jihar Kano ta ba da umarnin rufe dukkan wuraren nishaɗi a jihar nan take, ciki har da gidajen gala da na casu...
An samu hatsaniya a zaman da Majalisar Wakilan Najeriya ta gudanar kan gyaran dokar zaɓen ƙasar ta 2025. Sashe na 60 na dokar, wanda ya...
Majalisar Dattawa ta rage kwanakin da ta sanar na zabe zuwa 300 domin kauce wa cin karo da Ibadar Azumin badi. Majalisar Dattawan Najeriya ta...
Gobara ta tashi a kusa da ma’aikatar lantarki ta ƙasa da ke Maitama a birnin tarayya Abuja. Wannan na cikin sanarwar da Hukumar Agajin Gaggawa...
Najeriya ta gargadi ‘yan ƙasarta a kan shiga yake-yake a wasu kasashen bayan wani rahoto da ya fito da ke cewa an yaudari wasu ‘yan kasar...
Hukumar kula da cututtuka masu yaduwa ta kasa NCDC ta bayyana cewa an samu karuwar masu kamuwa da zazzabin Lassa da kaso 57 cikin mako guda,...
Shalkwatar tsaro ta tabbatar da isowar sojojin Amurka su 100, don taimaka mata a yaƙin da ta ke da ƴan ta’addar da ke kaiwa jama’a hare-hare....
Gwamnatin Kano ta hannun Hukumar Ƙididdiga ta jihar KSBS, ta musanta iƙirarin cewa, sama da yara miliyan 2 ne ke rayuwa a matsayin mabarata a titunan...