

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa zai mara wa duk wanda ya zama ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC baya a zaɓen...
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce ya bai wa Iran wa’adin kwana biyu ta amince da ”yarjejeniya” ta kuma buɗe mashigar Hormuz ko ”mu yi mata...
Rundunar sojin kasar nan sun dakile wani hari da ake zargin ’yan ta’adda ne suka kai a ƙaramar hukumar Shendam ta Jihar Plateau. Rahotanni sun ce...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Kano ta ce ta ƙara tsaurara matakan tsaro domin tabbatar da zaman lafiya yayin bukukuwan Easter. Kwamishinan ‘yan sanda CP...
Mutane akalla 11 ne suka rasa rayukansu yayin da sama da gidaje 50 suka ƙone sakamakon rikicin ƙabilanci da ya ɓarke a ƙauyukan Akyawa da Udege...
Matatar mai ta Dangote ta musanta rahotannin da ke cewa kamfanin mai na kasa NNPCL ya ƙara mata adadin yawan ɗanyen mai zuwa ganga Miliyan bakwai...
Gwamnatin jihar Katsina ta tabbatar da mutuwar mutane biyu sakamakon kamuwa da zazzabin cutar Lassa. Jaridar The Punch ta rawaito cewar guda daga cikin likitocin...
Wasu yara biyu sun rasu sakamakon nutsewa a wani kududdufi da ke yankin Najauro a Karamar Hukumar Dawakin Kudu ta jihar Kano. Rahotonni sun ruwaito...
Rundunar ‘yan sandan jihar Gombe, ta sanar da dawo da dokar taƙaita amfani da babura a cikin birnin Gombe daga karfe 7:00 na yamma zuwa 6:00...
Jam’iyyar adawa ta PDP ta bayyana damuwa tare da zargin wasu matakan da jami’yar APC ke ɗauka a baya-bayan nan inda ta ce hakan na iya...