

Hukumar Kula da Shige da Fice ta Najeriya, Immigration, ta tabbatar da cewa iyakokin Najeriya ba su bude haka kawai ba duk da barazanar cutar Ebola...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA reshen Kano ta ce ta kama mutane 38 a wani samame na kwanaki biyu da ta...
Jam’iyyar APC za ta bai wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu takardar shaidar nasara da kuma tutar jam’iyyar a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a...
Dakarun sojoji da ke gudanar da aikin kawar da ‘yan bindiga daga garin Bukuyum a jihar Zamfara sun yi artabu da wasu da ake zargin ‘yan...
Hukumar lafiya ta duniya, WHO, ta ce haɗarin yaɗuwar cutar Ebola a Jamhuriyar Dimokradiyyar Kongo ya ƙaru matuƙa, sai dai ta ce babu barazana sosai kan...
Hukumar jin dadin Alhazan jihar Kaduna ta bayyana cewa ta kammala jigilar dukkanin Alhazan jihar daga Madina zuwa Makkah a jiya Juma’a domin ci gaba da...
Kungiyar Malaman Jami’o’i ta kasar nan reshen jihar Sokoto, wato ASUU Zone 10, ta zargi gwamnatin tarayya da gaza cika alkawuran da aka cimma tsakanin bangarorin...
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada Farfesa Segun Aina a matsayin sabon shugaban hukumar shirya Jarabawar Shiga Manyan Makarantu ta JAMB. Wannan na cikin wata ...
Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON, ta sanar da kammala jigilar maniyyata aikin Hajjin bana zuwa ƙasar Saudiyya. Hukumar ta ce an kammala jigilar ne bayan jirgin...
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta Najeriya JAMB, ta saki sakamakon dalibai 279 na jarabawar UTME da ta rike domin ci gaba da bincike kan...