

Majalisar dokokin Kano ta gayyaci mataimakin gwamna kwamred Aminu Abdussalam Gwarzo da yaje ya kare kansa dangane da wasu zarge-zarge da ake masa ta hanyar aika...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci Ministan Sufurin Jiragen Sama, Festus Keyamo, tare da Hukumar Kula da Filayen Jiragen Sama FAAN, da su dakatar da...
Wata babbar jami’ar MDD ta kai ziyarar ba-zata a garin Dilling na jihar Kordofan a Sudan ta Kudu, a wani mataki da ake gagarumi ne kan...
Gwamnatin Jigawa ta ɗauki alwashin ci gaba da bibiyar harkokin da suka shafi Walida har zuwa ƙarshe domin tabbatar da adalci. Gwamna Malam Umar Namadi ne...
Babbar Kotun Tarayya da ke birnin tarraya Abuja ta ɗage shari’ar da ake yi wa tsohon Ministan Shari’a na Tarayya, Abubakar Malami da ɗansa Abdulaziz kan...
Hukumomi a Najeriya sun dakatar da dukkan ziyarar ibada zuwa ƙasar Isra’ila nan take, sakamakon matsalolin tsaro da ke tasowa daga rikicin da ke ƙara ta’azzara...
Kafar yaɗa labaran Iran sun ce an ɗage taron jana’izar Jagoran addinin ƙasar, Ayatollah Ali Khamenei, wanda aka shirya gudanarwa a daren yau Laraba a Tehran...
Gwamnatin tarayya ta haramta karɓar haraji kuɗi hannu tare da hana tsayar da motoci a hanya domin tilasta biyan haraji, a wani ɓangare na sabbin ƙa’idojin...
Ƙungiyar Hezbollah mai samun goyon bayan Iran ta bayyana cewa ta kai hari kan sansanonin sojin Isra’ila uku a matsayin martani ga barnar da harin Isra’ila...
Hukumar Kula da Ma’aikatan Shari’a ta Jihar Jigawa ta amince da yin ritayar dole ga alkalin Kotun Shari’a, Sadisu Muhammad Haruna, bisa samunsa da laifin nuna...