

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya ce raunin akidar siyasa a jam’iyyun Najeriya ne ke haddasa yawaitar sauya sheƙar ‘yan siyasa...
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, zai halarci taron Majalisar Ɗinkin Duniya karo na 81 UNGA da za a buɗe a birnin New York na ƙasar Amurka...
Shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya kai wa Sanata Rufa’i Sani Hanga ziyara a gidansa da ke Abuja a daren jiya Laraba. Mai...
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta sanar da haramta yin sana’ar tura fina-finai watau Downloading a faɗin jihar, bisa zargin wasu masu sana’ar na yin amfani...
Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya raba kyautar filaye 1,540 da naira miliyan 100 ga shugabannin ƙungiyar masu goyon bayan APC a matakin rumfunan zaɓe...
Gwamnatin jihar Kano ta ce ta fara tura ruwa zuwa ƙaramar hukumar Warawa bayan shafe sama da shekaru biyar ba tare da samun ruwa ta manyan...
Mai alfarma Sarkin Musulmi kuma shugaban majalisar koli ta harkokin addinin Musulunci ta kasa NSCIA, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya ayyana ranar Alhamis 16 ga...
Hukumar Kiyaye Afkuwar Haɗura ta Najeriya FRSC ta gargaɗi direbobi da sauran masu amfani da hanya kan haɗarin yin gudu a tuƙi yayin da ake tafka...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama wani mutum da ake zargi da amfani da kayan sojoji na bogi tare da kai wa ‘yan...
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta amince da kudirin dokar Tsare-tsaren Birane da Kula da Ci gaban Gine-gine ta bana, wanda ya soke dokar da ta kafa...