

Mojtaba Khamenei ya zama sabon jagoran addinin ƙasar Iran, bayan da majalisar ƙwararrun ƙasar ta zaɓe shi domin ya gaji mahaifinsa Ayatollah Ali Khamenei. Gidan talabijin...
Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar wa ‘yan Najeriya da rundunar sojin kasar cewa gwamnati za ta yi nasara kan matsalolin tsaro da ke addabar...
Rahoton Majalisar dinkin Duniya ya bayyana cewa mata a duniya suna da kashi 64 cikin 100 na ‘yancin doka idan aka kwatanta da maza. Rahoton ya...
Tsohon shugaban ƙasar Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya buƙaci shugabannin ƙasashen Afirka su rika fifita muradun jama’a sama da son zuciyarsu domin tabbatar da ci gaban nahiyar....
Dakarun juyin juya halin Iran, IGRC sun ce sun kai harin ”manyan makamai” masu linzami kan sansanin sojin Amurka da ke Bahrain. IRGC ta ce ta...
Rikicin yaƙi tsakanin Amurka da Iran ya janyo cikas ga tafiyar Umrah ta daruruwan Musulman Najeriya, bayan da kamfanonin jiragen sama suka soke tashin jirage zuwa...
Sojojin ƙasar nan sun kashe ƴanbindiga 45 da suka kai hari wani ƙauye a jihar Katsina da ke arewacin ƙasar. Lamarin ya faru ne ranar Juma’a...
Rundunar dakarun juyin juya halin Iran (IRGC) ta ce ta kai hari kan wani jirgin dakon mai na wata ƙasar yankin Gulf da ya ratsa ta...
Wasu yan bindiga sun kai hari kan jerin gwanon motocin tsohon ministan sufurin kasar nan Rotimi Amaechi Rahotanni sun ce harin ya faru ne a...
Hukumar tsaro ta Civil Defence shiyyar Kano, ta bukaci al’ummar jihar da su ci gaba da ba da gudummawa wajan tallafawa harkokin tsaro. Shugaban hukumar...