

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce ta fara bincike da farautar wasu ‘yan bindiga da suka kashe wasu ma’aurata a kauyen Asarara da ke jihar Kebbi....
An rantsar da tauraron fina-finan Indiyan nan da ya jagoranci jam’iyyarsa wajen lashe zaɓen majalisar dokokin jihar Tamil Nadu a kudancin Indiya, a matsayin babban ministan...
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi’u Kwankwaso, ya ce ya goyi bayan matakin da jam’iyyar NDC ta yanke na keɓe tikitin takarar shugaban Najeriya a 2027...
Rudunar ‘Yan Sandan kasar nan, ta bayar da umarnin gudanar da bincike kan zargin da ke alakanta wasu manyan jami’an ‘yan sanda biyu da bacewar Abubakar...
Hukumar da ke yaƙi da kwacen waya ta Anti Phone Snatching ta sanar da dakatar da ayyukanta baki ɗaya a faɗin jihar Kano, sakamakon abin da...
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wasu mutum uku da ake zargi da hannu a kisan gilla da aka yi wa wasu maza biyu a...
Kungiyar da ke yaki da cin hanci da rashawa da sanya idanu kan harkokin siyasa a Najeriya CISLAC, ta zargi jagororin siyasar Kano da ingiza matasa...
Kungiyar kare haƙƙin bilʼadama ta Amnesty International ta ƙaddamar da bincike don gano ƴan siyasa da ke daukar nauyin faɗace-faɗacen daba a Kano. Babban Daraktan Kungiyar...
Gwamnatin jihar Kano ta musanta kisan mutane biyar a jihar yayin rantsar da mataimakin Gwamna a ranar Talatar nan. Hakan na dauke ne cikin wata sanarwa...
Kwamitin Hadin Gwiwa na ma’aikatan Jami’a JAC, ya ce hadakar kungiyoyin manyan ma’aiktan jami’o’in Najeriya za su dakatar da yajin aiki ranar litinin mai zuwa. Hakan...