

Hukumar tsaro ta Civil Defence a jihar Jigawa, ta kama wasu mutane 20 da ta ke zargi da laifin sare bishiyoyi ba bisa ka’ida ba domin...
Tsohon Shugaban Ƙasa, Goodluck Jonathan, ya musanta rahoton da ke zargin cewa an yi masa tayin Naira biliyan 500 ko kuma ya na da hannu a...
Gwamnatin jihar Katsina ta dauki sabbin Malamai dubu biyu da dari da hamsin da Takwas da zasu koyar a makarantun Furamare a fadin jihar. Da...
Gwamnatin Tarayya da hadin guiwar Jihar Kano zasu fara Noman ciyawar da Zata fi shinkafa da alkama daraja. Ministan Bunkasa harkokin Kiwo na Idi Maiha Mukhtar,...
Gwamnatin Najeriya na fuskantar sabon suka bayan cece-kuce da ya biyo bayan rahoton Asusun Lamuni na Duniya (IMF) cewa an kashe sama da naira tiriliyan 8...
Malaman makarantun firamare da sakandare a birnin tarayya Abuja ƙarƙashin ƙungiyar Malamai ta Najeriya NUT, sun hana Shugaban Hukumar Kula da Ma’aikatan Gwamnati ta birnin Emeka...
Hukumar zabe ta Kasa INEC, ta amince da tsawaita wa’adin ci gaba da rajistar masu kada kuri’a (CVR) da karin makwanni biyu. A baya dai...
Ɗaya daga cikin hadiman Shugaba Bola Tinubu, Temitope Ajayi, ya yi kira ga Hukumar EFCC da DSS da kuma Rundunar Ƴansanda su faɗaɗa bincike kan zargin...
Hukumar kula da yanayi ta kasa NiMet ta yi hasashen cewa za a samu ruwan sama mai hade da tsawa a wasu jihohin arewacin kasar nan...
Rundunar Sojin Sama ta kasar nan ta sanar da tura sabbin sojoji 198 zuwa ƙasar Gambia domin ci gaba da aikin wanzar da zaman lafiya ƙarƙashin...