

Dan wasan tsakiya na Super Eagles da Fulham, Alex Iwobi, ya bayyana cewa ‘yan wasan Najeriya na cikin yanayin jira da fatan alheri kan yiwuwar samun...
Hukumomin kula da lantarki a Ukraine sun bayyana cewa rundunar sojin Rasha ta kai wani mummunan hari kan manyan cibiyoyin samar da wutar lantarki a fadin...
Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani ya gana da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu a Fadarsa da ke Abuja a ranar Juma’a, inda suka tattauna batutuwan...
Rundunar ’yan sandan Najeriya, ta ce, akalla Jami’anta kimanin dubu biyar ne za su yi ritaya a shekarar nan da muke ciki. Mataimakin Kwamishinan ’Yan...
Rahotanni daga Jihar Katsina na nuni da cewa ‘yan bindiga sun kai hari a ƙauyen Doma, da ke Tafoki Ward a Ƙaramar Hukumar Faskari, inda suka...
Mai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi na II, ya yi kakkausar suka kan duk wani nau’i na cin zarafi ga mata da kuma auren ƙananan...
Jami’an agajin gaggawa na Red Cross a yammacin Najeriya sun ce ana fargabar adadin mutanen da ƴan bindiga suka kashe a jihar Kwara ya kai kusan...
Majalisar Dattawa ta kasa ta fara daukar matakan gyara kundin tsarin mulki na shekarar 1999 domin kara kaso na kudaden shiga da Gwamnatin Tarayya ke samu...
Gwamnatin tarayya ta ce za ta ayyana dokar ta-baci a ɓangaren lafiya a faɗin Najeriya sakamakon ƙalubalen da iskar Gas da dangogin sa ke haifarwa na...
Rahotonni sun tabbatar da cewar an dawo da wutar lantarki a ofishin Jakadancin Najeriya a Afrika ta Kudu bayan katse ta, ta dalilin tulin bashi. Babban...