

Kungiyar Malaman Jami’o’i ta kasar nan reshen jihar Sokoto, wato ASUU Zone 10, ta zargi gwamnatin tarayya da gaza cika alkawuran da aka cimma tsakanin bangarorin...
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada Farfesa Segun Aina a matsayin sabon shugaban hukumar shirya Jarabawar Shiga Manyan Makarantu ta JAMB. Wannan na cikin wata ...
Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON, ta sanar da kammala jigilar maniyyata aikin Hajjin bana zuwa ƙasar Saudiyya. Hukumar ta ce an kammala jigilar ne bayan jirgin...
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta Najeriya JAMB, ta saki sakamakon dalibai 279 na jarabawar UTME da ta rike domin ci gaba da bincike kan...
Hukumar Kula da Filayen Jiragen saman Najeriya FAAN, ta ce ta kara tsaurara matakan kariya a dukkan filayen jiragen sama na kasa da kasa sakamakon sake...
Rundunar ƴan Sandan jihar Kano, ta ce, ta kama mutane 248 da ake zargi da hannu a aikata laifuka daban-daban da suka hada da fashi da...
Kungiyar Kwadago ta Najeriya, NLC, ta bukaci gwamnatin tarayya da jami’an tsaro su dauki matakan gaggawa domin kawo karshen yawaitar sace yara a kasar nan. Shugaban...
Gwamnatin Tarayya ta bada umarnin daina amfani da takardu a ma’aikatun gwamnati. Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ne ya umarci dukkan ma’aikatu da hukumomin gwamnati (MDAs)...
Rundunar ‘yan sandan kasar nan ta ceto wasu ƴan ƙasar Mali 30, da akayi safafar su zuwa birnin tarayya Abuja, sakamakon bayanan sirri da suka samu,...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Katsina ta dakile hare-haren ’yan bindiga guda biyu a Kananan Hukumomin Kanƙara da Malumfashi tare da kubutar da mutane 12 da aka...