

Hukumar Kula da ‘Yan Najeriya Mazauna Kasashen Waje NiDCOM ta bukaci ‘yan kasarnan da ke zaune a Afrika ta Kudu su bi umarnin da ofishin jakadancin...
Jam’iyyun adawa a kasar nan sun bukaci Hukumar Zabe ta Kasa INEC da ta tsawaita wa’adin ta ta bayar na gudanar da zaben fidda gwani domin...
Shugaban Amurka, Donald Trump ya tabbatar da soke bulaguron wakilansa zuwa Islamabad domin tattaunawa da wakilan Iran da nufin kawo ƙarshen yaƙin. Cikin wani saƙo da...
Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da ƙorafin lauyan kariya a shari’ar da ake yi wa tsohon gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Adoza Bello, kan...
Hukumar da ke hana cin hanci da yi wa tattalin arzikin kasa ta’annati ta EFCC ta ce za ta fara kama mutanen da ke amfani da...
Rundunar Sojin Sama ta Najeriya ta bayyana cewa hare-haren jiragen yaki da ta kai sun lalata maboyar ‘yan ta’adda a yankin Southern Tumbuns da ke Jihar...
Sojojin Najeriya sun ceto mutane da dama da aka yi garkuwa da su tare da lalata wasu sansanonin ’yan bindiga yayin wani samame da suka kai...
Rundunar Sojin Najeriya ta ce, Dakaraunta na Operation Haɗin Kai, sun kashe akalla ’yan ta’adda 30 a kusa da Tafkin Chadi a Jihar Borno. Mai magana...
Kungiyar likitocin kasar nan , NMA, ta dakatar da Shugabanta na Kasa, Farfesa Bala Audu, bisa zargin karya kundin tsarin mulki da kuma aikata manyan laifuka...
Iran ta ki amincewa da sake bude mashigar Hormuz muddin killacewar da sojojin ruwan Amurka suka yi ya ci gaba, duk da tsawaita yarjejeniyar tsagaita wuta....