

Rundunar ‘yan sandan Babban Birnin Tarayya Abuja ta sanar da kashe wasu ‘yan bindiga biyu da ke addabar al’ummomin yankin Abuja, yayin da aka ceto mutane...
Majalisar Wakilai ta bukaci shugabannin hukumomin tsaro da su yi murabus cikin mutunci idan har matsalar rashin tsaro ta ci gaba a kasar nan cikin wa’adin...
Asusun Lamuni na Duniya (IMF) ya yi hasashen cewa bashin wajen Najeriya zai karu zuwa dala biliyan 72.6 nan da shekarar 2027, daga dala biliyan 51.9...
Majalisar Dattawa Ta Nemi Haramta Shigo da Yaduddukan Kasashen Waje Domin Farfado da Masana’antar Yadi Majalisar Dattawan Najeriya ta bukaci Gwamnatin Tarayya da ta haramta shigo...
Iran da Isra’ila sun bayyana cewa sun dakatar da hare-haren da suke kai wa juna bayan kira da Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi na a...
Gwamnan Jihar Borno, Babagana Zulum, ya ziyarci mutanen Ngoshe da aka kubutar daga hannun ‘yan ta’adda bayan sun shafe kusan watanni uku a tsare. A yayin...
Ƴan bindiga sun yi garkuwa da dattijan wani ƙauye a ƙaramar hukumar Maradun da ke jihar Zamfara bayan sun yi yunƙurin yin sulhu sanadiyyar rashin tsaron...
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da Joseph Olasunkanmi Tegbe a matsayin sabon Ministan Wutar Lantarki, sannan ya rantsar da Ambasada Sola Enikanolaiye a matsayin Karamin...
Kungiyar Malaman Jami’o’in Najeriya (ASUU), reshen Jami’ar Northwest University da ke Kano (NWU), ta nuna damuwa kan jinkirin da ake samu wajen aiwatar da biyan wasu...
Rundunar yan sandan jihar Kano ta ce a sumamen data gudanar na kakkabe masu aikata muggan laifuka, a cikin kwanaki uku ta samu nasarar kama mutane...