

Aƙalla ɗaurarru 52 sun fara rubuta jarabawar NECO da NABAIS a Kano Aƙalla ɗaurarru 52 da ke gidajen ajiya da gyaran hali a Jihar Kano sun...
Ƙungiyar Lauyoyi ta Najeriya NBA reshen jihar Kano, ta zargi Rundunar ƴan Sandan Jihar da tsare wani lauya Barista Mustapha Abubakar Adam ba bisa ƙa’ida ba....
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya umarci ƴan wasan da za su wakilci Najeriya a gasar wasannin Commonwealth ta 2026 da za a gudanar a birnin...
Farashin ɗanyen mai a kasuwar duniya na ci gaba da faɗuwa bayan shugaban Amurka Donald Trump, ya bayyana cewa tattaunawar da ake yi tsakanin Iran da...
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, zai ƙaddamar da wani littafin tunawa da marigayi tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, a yayin bikin cikar shekara guda da rasuwarsa....
Hukumar yaki da fasa kyauri ta Najeriya Kwastam, ta kama magungunan jabu masu ɗauke da lambar rajistar NAFDAC ta bogin, miyagun ƙwayoyi da kuma magungunan da...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya kaddamar da wasu sabbin sauye-sauye ga shirin hidimar kasa NYSC, da nufin sabunta tsarin domin ya fi mayar da hankali...
Majalisar dokokin jihar Kano ta yi karatu na biyu na kudirin samar hukumar majalisar masarautun jihar. Hukumar wadda ake sa ran za ta haɗe masarautun Kano...
Ma’aikatar bibiya da lura da aiyyukan Gwamnatin Jihar Kano, ta tabbatar da samun ci gaba a wasu manyan ayyukan raya kasa da ake gudanarwa a fadin...
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta ba Kwamitinta mai kula da harkokin Kananan Hukumomi da Masarautu umarnin gudanar da bincike kan yadda dukkanin kananan hukumomi 44 ke...