

Kungiyar Hamas da sojojin Isra’ila sun tabbatar da kisan Izz al-Din Haddad, kwamandan rundunar sojin Hamas da aka fi sani da Qassam Brigades, a wasu hare-hare...
Fadar Shugaban Najeriya ta mayar da martani ga Peter Obi, bayan kalamansa na sukar tafiye-tafiyen Tinubu zuwa ƙasashen waje, tana mai cewa Obi abinda yake faɗa...
Mai Alfarma sarkin musulmi kuma shugaban majalisar koli ta Harkokin Addinin Musulunci a Najeriya, Muhammad Sa’ad Abubakar na III, ya bukaci al’ummar musulmi a fadin kasar...
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce sojojin kasarsa sun yi nasarar hallaka Mataimakin Shugaban Ƙungiyar ISIS na duniya da ke ɓoye a Najeriya. Trump ya ce...
Gwamnatin jihar Kano ta ƙaddamar da sabbin motocin sufuri da gwamnatin tarayya ta samar, waɗanda suka haɗa da motocin kirar safa-safa da babura masu kafa uku...
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta karbi rahoton kwamitin Noma da Albarkatun kasa kan barkewar annobar tsutsar dake lalata tumatur ta Tuta Absaluta. Shugaban Kwamitin Noma da...
Babbar Kotun Tarayya a Abuja ta yanke wa tsohon ministan lantarki a Najeriya shekara 75 a gidan yari kan almundahanar fiye da naira biliyan 33. Alƙalin...
Yau ake sa ran jam’iyyar APC mai mulki ta fitar da jadawalin sunayen mutanen da ta amince su tsaya takara a zaɓen fitar da gwani na...
Amurka ta yi asarar Dala bilyan 29 a yakin da take yi da Iran, in ji ma’aikatar Pentagon Ma’aikatar Tsaron Amurka ta Pentagon ta bayyana cewa...
Gwamnatin Tarayya ta fara tattaunawa da Bankin Duniya don karbar sabon bashin kudi na sama da Dala biliyan 1. Sabon bashin a cewar gwamnatin za...