

Gwamnatin Jihar Kano ta tabbatar da cewa nan ba da jimawa ba za ta kammala aiwatar da manyan ayyukan magudanan ruwa da hanyoyi a yankunan da...
Mai Martaba Sarkin Kabin Argungu, Muhammadu Sama’ila Mera, ya bukaci al’ummar masarautarsa da su mallaki makamai bisa ka’ida domin kare kansu da yankunansu daga hare-haren ’yan...
Rundunar soji ta Operation Hadin Kai ta halaka wani dan ta’adda tare da ceto wasu da aka sace, yayin wani farmaki da suka kai maboyar ’yan...
Isra’ila da Lebanon sun amince da sake sabunta yarjejeniyar tsagaita wuta da ke tangal-tangal tare da samar da wuraren tsaro a kudancin lebanon. Duk da a...
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da shirin yashe magudanan ruwa a fadin jihar gabanin saukar daminar bana ta 2026. Kwamishinan ma’aikatar Muhalli, Al’barkatun Ruwa da...
Akalla mutane shida ne suka rasa rayukansu sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da wata motar soji da kuma motar haya kirar Hummer a...
Aƙalla mutum 21 sun mutu, yayin da wasu da dama suka jikkata bayan da gobara ta tashi a wani babban gini mai tsawo a Delhi. ...
Jam’iyyar ADC a Jihar Kano ta zargi Shugaba Bola Ahmed Tinubu da nuna wariya wajen tafiyar da harkokin tsaro tsakanin Arewa da Kudu. Shugaban jam’iyyar na...
Kungiyar Kwadago ta Najeriya NLC ta ayyana goyon bayanta ga yajin aikin da mambobin Kungiyar Malamai ta NUT ke yi a halin yanzu sakamakon tabarbarewar tsaro...
Shahararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa na ƙasar Argentina, Lionel Messi, ya lashe Kyautar Wasanni ta Princess of Asturias ta shekarar 2026. Alƙalan da ke zaɓen waɗanda...