

Matatar mai ta Dangote ta musanta rahotannin da ke cewa kamfanin mai na kasa NNPCL ya ƙara mata adadin yawan ɗanyen mai zuwa ganga Miliyan bakwai...
Gwamnatin jihar Katsina ta tabbatar da mutuwar mutane biyu sakamakon kamuwa da zazzabin cutar Lassa. Jaridar The Punch ta rawaito cewar guda daga cikin likitocin...
Wasu yara biyu sun rasu sakamakon nutsewa a wani kududdufi da ke yankin Najauro a Karamar Hukumar Dawakin Kudu ta jihar Kano. Rahotonni sun ruwaito...
Rundunar ‘yan sandan jihar Gombe, ta sanar da dawo da dokar taƙaita amfani da babura a cikin birnin Gombe daga karfe 7:00 na yamma zuwa 6:00...
Jam’iyyar adawa ta PDP ta bayyana damuwa tare da zargin wasu matakan da jami’yar APC ke ɗauka a baya-bayan nan inda ta ce hakan na iya...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da dangin waɗanda rikicin da ya afku a garin Jos ya shafa, yayin ziyarar jaje da ya kai jihar...
Gwamnatin Kano za ta kara sabunta alakar ta da kasar Turkiyya, musamman a bangaren zuba hannun jari domin habaka tattalin arzikin jihar. Gwamnan Kano Alhaji Abba...
Ministan Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya caccaki gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, kan abin da ya kira rawar kafa, yayin da rikici ke ci gaba...
Hukumar kiyaye afkuwar hadura ta kasa FRSC ta amince da sauya wurin aiki ga manyan jami’anta 162 a wani babban sauyi da aka yi a manyan...
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya jinkirta tafiyarsa da ya shirya yi zuwa Jihar Ogun, domin kai ziyarar jaje zuwa birnin Jos, sakamakon hare-haren da suka...