

Mai Martaba Sarkin Kano, Khalifa Muhammadu Sanusi II, ya yi kira ga hakimai, dagatai da masu unguwanni da su ƙara himma wajen dasa bishiyoyi domin rage...
Al’ummar unguwar Dorayi Ƙarama da maƙwabtanta sun miƙa ƙorafi ga Hukumar Tace Fina-finai da Dab’i ta Jihar Kano, inda suka bayyana rashin amincewarsu da shirin samar...
Rundunar ’yan sandan Jihar Kaduna ta musanta rahotannin da ke cewa DPO na Marabar Jos, ASP Abdullahi S. Fakai, ya miƙa wata mata mai suna Ummulkairi...
Gwamnatin Jihar Kano ta rufe wasu makarantu masu zaman kansu guda biyu da ke horas da ma’aikatan lafiya a ƙaramar hukumar Nasarawa, bisa zargin karya ƙa’idojin...
Isra’ila da ƙungiyar Hezbollah sun amince da tsagaita wuta a Lebanon bayan wani harin da aka kai cikin dare wanda ya yi sanadiyar mutuwar mutane aƙalla...
Gwamnatin Jihar Kano ta dakatar da Manajan Cibiyar Samar da Ruwa ta Thomas Regional Water Scheme bayan gano yadda aka lalata tare da sace muhimman kayan...
Gwamnatin Jihar Kano ta sha alwashin gudanar da cikakken bincike domin gano hakikanin dalilin rasuwar dalibar makarantar St. Louis, Maimuna Salisu Yaro, wadda aka fi sani...
Hukumar Ilimin Bai Ɗaya ta Jihar Kano SUBEB ta ce, za ta rinka bibiyar ayyukan Malamai da makarantu dan ganin yadda ake gudanar da koyo da...
Shugaban Kungiyar masu nazarin aikata Laifuka wato Criminologist, Oludayo Tade, ya bukaci Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu da ya kara kaimi wajen tabbatar da tsaro da...
Hukumar Kula da Yaduwar Cutuka ta kasa NCDC ta ce cutar zazzabin Lassa ta yi sanadiyyar mutuwar mutane 214 daga farkon shekarar da muke ciki ta...