

Kungiyar kwallon kafa ta Barau FC, tare da mai horar war ta Eugene Agbabe , ta nemi afuwar Dan Jaridar Freedom Radio, Aminu Halilu Tudun Wada,...
Gwamnatin Tarayya ta fitar da gargadi ga ‘yan Najeriya da ke zaune a Iran da ƙasashen Gulf bayan karuwar hare-haren soji a yankin. A cikin wata...
Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) ta dakatar da hawa da saukar jirage a Birnin Dubai biyo bayan wani harin da aka kai daga Iran. Wannan mataki ya...
Ministan Kuɗi kuma Mai Kula da Tattalin Arziki, , ya bayyana farin cikinsa kan yadda tattalin arzikin Najeriya ya bunƙasa da kashi 4.07 cikin ɗari a...
Reza Pahlavi, ɗan tsohon Shah na Iran da ke gudun hijira, ya yaba da hare-haren da United States da Israel suka kai kan wasu muhimman wuraren...
Najeriya da Kamaru sun rattaba hannu kan wata yarjejeniya da nufin ƙarfafa tsaro da inganta harkokin sufurin jiragen sama tsakanin ƙasashen biyu. Ministan Harkokin Sufurin...
Makwabtan ƙasar Iran na nuna matuƙar damuwa kan yiwuwar rikici ya bazu a yankin, bayan hare-haren da Amurka da Israel suka kai. Rahotanni sun ce...
Wata gobara ta tashi a ranar Juma’a ta cinye wasu sassa na fadar Emir of Jama’a da ke Kafanchan, hedikwatar ƙaramar hukumar Jema’a a Jihar Kaduna....
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya jawo cece-kuce bayan ya bayyana ba tare da jar hularsa ba a wani taro a birnin Paris na ƙasar...
Jam’iyyun adawa a Najeriya, sun fara mayar da martani kan sabon jadawalin da hukumar zaben kasar ta fitar dangane da babban zaben 2027. Jam’iyyar adawa...