

Gwamnatin tarayya ta ce za ta ayyana dokar ta-baci a ɓangaren lafiya a faɗin Najeriya sakamakon ƙalubalen da iskar Gas da dangogin sa ke haifarwa na...
Rahotonni sun tabbatar da cewar an dawo da wutar lantarki a ofishin Jakadancin Najeriya a Afrika ta Kudu bayan katse ta, ta dalilin tulin bashi. Babban...
Mai Martaba sarkin Kano khalifa Muhammadu Sunusi II, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta kafa l kotu ta musamman da za ta rika hukunta masu safarar...
Gamayyar kungiyoyin ƙwadagon Najeriya na NLC da TUC, sun bayyana shirin su na gudanar da zanga-zangar goyon baya a gobe Talata 3 ga Fabrairu domin tallafa...
Rundunar ‘ƴan sandan jihar Kaduna ta ce mutum 80 daga cikin masu ibada da aka sace sun koma gida, makonni bayan aukuwar lamarin. Mutanen na...
Ministan Tsaron ƙasar nan Janar Christopher Musa mai ritaya, ya bayyana cewa yana daga cikin mutanen da masu shirin juyin mulki suka sa a jerin waɗanda...
Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Najeriya NAHCON ta jaddada kudirinta na fara shirye-shiryen aikin Hajjin shekarar 2026 a kan lokaci. Shugaban hukumar, Farfesa Abdullahi...
Allah ya yi wa shahararren malamin Musuluncin nan Sheikh Khalifa Usman Idris Kusfa wanda aka fi sani da Rigi-Rigi, rasuwa sakamakon fama da jinya da ya...
Wani yaro mai shekaru uku Abdura’uf Badamasi ya rasu bayan faɗawa rijiya a garin Wangara da ke Karamar Hukumar Tofa ta Jihar Kano. Ta cikin sanarwar...
Dakarun rundunar hadin gwiwa ta Operation Haɗin Kai da ke aiki a yankin arewa maso gabshin Najeriya, sun sanar da nasarar kai wasu munanan hare-hare kan...