

Wani jirgin kasuwanci na farko mai dauke da fasinjoji daga yankin Caribbean ya sauka a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe International Airport, a wani sabon mataki...
Rundunar ‘yan sandan jihar Neja ta tabbatar da kama wani mutum mai suna Hamisu Abdullahi, bisa zargin yin ihu da cewa “babu ruwa, babu wuta” yayin...
Daya daga cikin bangarorin jam’iyyar PDP karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki ya tabbatar da fara sabon yunkurin sulhu domin hada kan bangarorin da ke rikici a...
Wani rahoto da jaridar New York Times ta fitar ya bayyana cewa yariman Saudiyya mai jiran gado, Mohammed bin Salman, na matsa wa shugaban Amurka Donald...
Farashin ɗanyen man fetur ya sake haura sama da dala 100 kan kowacce ganga guda, bayan ya yi ƙasa sosai a jiya Litinin. A kasuwannin...
Babbar kotun jihar Kano mai lanba 17 karkashin jagorancin mai sharia Abdu Maiwada Abubakar, ta bai wa hukumar zabe ta Kano umarnin soke shaidar lashe zabe...
Tsohon Ministan Shari’a na Najeriya Abubakar Malami, ya zargi hukumar EFCC da yin amfani da karfin iko ba bisa ka’ida ba, bayan da ya ce jami’an...
Rundunar ’yan sandan Jihar Kwara ta tura karin jami’an tsaro zuwa yankin Kaiama domin karfafa tsaro da tabbatar da lafiyar mazauna yankin da matafiya bayan fashewar...
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ICPC ta sanar da shirinta na gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, a gaban kotu a...
Gwamnatin kasar Mali ta amince ta sakin ƴanta’adda sama da 100 saboda samun damar kai man fetur a wasu biranen da ke ƙarƙashin ƴan ta’adda. ...