

Tawagar yaƙin neman zaɓen tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ta fara tattaunawa da manyan jami’an majalisar dokokin Amurka kan batun sahihancin zaɓe a Najeriya. Rahotonni...
Wata kotun majistare da ke Birnin Kebbi, ta bayar da umarnin a tsare shugaban wani ɓangare na jam’iyyar ADC, Sufyanu Bala, bisa zarginsa da raina umarnin...
Babban hafsan tsaron Najeriya Janar Olufemi Oluyede ya buƙaci dakarun tsaro su ƙara ƙaimi wajen yaƙi da ƴanbindiga a jihohin arewa maso yamma, inda ya nanata...
Jam’iyyar APC, ta fitar da jadawali da tsare-tsaren fitar da yan takara na zaben shekarar 2027 da ke tafe. Ta cikin wata sanarwar da Sakataren...
Iran ta yi alƙawarin ɗaukar fansa bayan Amurka ta ƙwace wani jirgin dakon kayanta a Tekun gabas ta tsakiya. Sojojin Amurka sun ce sun budewa...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandare ta kasa JAMB ta ce zuwa yanzu ta saki sakamakon dalibai Miliyan daya da dubu dari biyu...
Kotun Kolin Najeriya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta sanya ranar 19 ga watan Afrilun shekarar 2027 domin ci gaba da sauraren karar da...
Kungiyar malamai ta kasa (NUT) reshen birnin tarayya Abuja ta fara yajin aiki a safiyar yau sakamkon gaza biyan wasu bukatunsu da ministan Abuja ya yi....
Jami’an tsaro sun yi nasarar kubutar da daliban da aka sace a hanyar zuwa jarrabawar JAMB da sauran fasinjojin a Jihar Benue. Kwamishinan ‘yan sanda...
Gwamnatin Jihar Kwara ta sanar da cewa za a fara jigilar maniyyatan aikin Hajjin shekarar 2026 daga ranar 6 ga watan Mayu mai kamawa. Hukumar...