

Masu zanga-zangar, wadanda ke neman gwamnati ta dauki matakan gaggawa wajen inganta tsaro, sun toshe wata gada da ke kan hanyar Karu–Nyanya Expressway, wadda ke hada...
Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation HADIN KAI sun samu nasarar daƙile wani yunkurin kutsen ‘’yan ta’adda’ tare da lalata hanyoyin samar musu da...
Tsohon mai magana da yawun rundunar tsaron Najeriya, Manjo Janar Abubakar Rabe ya rasu a hannun ’yan bindiga a jihar Katsina. Gwamnatin Katsina ce ta tabbatar...
‘Yan bindiga sun yi garkuwa da mutane da dama bayan sun tare hanyar da ta nufi kasuwar Sabon Birni a ƙaramar hukumar Sabon Birni ta jihar...
Iran ta jaddada cewa har yanzu ba ta kai ga yanke hukunci na ƙarshe ba akan yarjejeniyar kawo ƙarshen yaƙin da Amurka ke yi da ita,...
An yankewa tsohon shugaban ƙasar Koriya ta Kudu, Yoon Suk Yeol, hukuncin daurin shekaru talatin a gidan yari bisa tuhume tuhumen bayar da umarnin aika jirage...
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya nemi ƴan najeriya da su ƙaunaci Najeriya duk da irin matsalolin da ƙasar ke fama da su musamman matsalar tsaro. A...
Yayin da ake shirin fara Gasar Kofin Duniya ta FIFA ta 2026 da za a gudanar a ƙasashen Amurka, Canada da Mexico, idanuwan masu sha’awar ƙwallon...
Majalisar Wakilai ta amince da kudirin gyaran kundin tsarin mulkin Najeriya da zai bai wa jihohi damar kafa rundunar ’yan sandansu, bayan da mambobi 289 cikin...
Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano ta ce gobara mai tsanani ta tashi a daren ranar 11 ga Yuni, 2026, a kan titin Murtala Mohammed Way...