

Gwamnan Jihar Neja, Umaru Bago ya ayyana dokar hana fita ta tsawon sa’o’i 24 a Minna, babban birnin jihar, bayan rahoton tashin hankali a wasu sassan...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci a gudanar da cikakken bincike kan mutuwar mutane 37 da ake zargi da hakar ma’adinai ba bisa ka’ida ba,...
Gwamnatin Tarayya ta fara bitar sabbin dokokin haraji na tsawon makonni shida, domin gano gibin da ake samu wajen aiwatar da dokokin da kuma magance wasu...
Gwamnatin Jihar Kano ta ce za ta ci gaba da tallafawa makarantun sakandare na kimiyya da fasaha da kayan aiki da na agaji, domin bunƙasa harkokin...
Yan Majalisar wakilan Amurka sun kada kuri’ar neman kawo karshen yaƙin da ƙasar ke yi da Iran, ta hanyar amincewa da wani kudurin da zai takaita...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama wani shahararren ɗan TikTok mai suna Ukasha Yahaya, wanda aka fi sani da UK International, mai shekaru 27. ...
Daliban da gwamnatin Kano ta tura kasar Indiya domin karatun digiri na biyu, sun bukaci daukin mahukunta, bayan karewar takardun izinin zamansu a kasar. Daya daga...
Kungiyar Kwadago ta Najeriya , NLC, ta bukaci gwamnatin tarayya da ta gaggauta bijiro da hanyoyin da za su samar wa da yan mutane sauki da...
Shugaban Jam’iyyar PDP na jihar Kano, Injiniya Bello Gambo Bichi, ya sanar da sauya ɗan takarar jam’iyyar na gwamnan Kano a zaben 2027. Hakan ya...
Gwamna Abba Kabir Yusuf, ya naɗa Barista Hafsat Ada’u Kutama a matsayin shugabar riƙo ta Hukumar karɓar Korafi da yaƙi da cin Hanci da rashawa ta...