

Hukumar kwashe shara da tsaftar muhalli ta jihar Kano REMASAB ta bukaci hadin kan al’ummar jihar wajen tabbatar da tsaftar muhalli da kuma zubar da shara...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya kafa kwamitin yakin neman zaben jam’iyyar APC domin tunkarar babban zaben shekarar 2027, inda ya nada tsohon Gwamnan jihar Zamfara Sanata...
Rundunar ’Kaduna ta ce ta ceto mutane 75, ciki har da mata da kananan yara, wadanda wasu ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a kusa...
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya mayar wa Shugaba Bola Tinubu martani kan sukar da ya yi masa game da shirin dawo da tallafin man...
Hukumar Zaɓe ta Ƙasa, INEC, ta sanya ranar 19 ga Satumba ta 2026 domin gudanar da zaɓen cike gurbin a kujeru biyu na Majalisar Dokokin Jihar...
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Talata, 25 ga watan Agusta, 2026, a matsayin ranar hutun bikin Mauludi, don tunawa da zagayowar ranar haihuwar Annabi Muhammad ﷺ. Ministan...
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC, ta janye ƙarar da ta shigar kan wasu ɗaliban shekarar ƙarshe a Jami’ar Bayero da ke Kano,...
Kimanin mutum 48 ne suka mutu yayin da ake ci gaba da neman yara 12 bayan haɗarin jirgin ruwa da ya faru a yankin Goronyo da...
Fadar Shugaban Ƙasa ta yi watsi da alkawarin tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, na dawo da tallafin man fetur idan aka zaɓe shi a 2027,...
Asusun Tallafawa Manyan Makarantun kasar nan, TETFund, ya amince da ware kimanin Naira biliyan 2 da miliyan 530 ga kowace jami’ar gwamnati a ƙarƙashin shirin tallafawa...