

Ɗan takarar kujerar majalisar Sanatan Kano ta tsakiya na Jam’iyyar PRP a zaɓen shekerar 2027 da ke tafe Alhaji Najib Hamza, ya sanar da janyewa daga...
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya ƙalubalanci gwamnatin tarayya da ta bayyana wa ’yan Najeriya yadda aka kashe kuɗaɗen da aka samu daga cire tallafin...
Shugaban Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Najeriya EFCC, Ola Olukoyede, ya ce hukumar za ta ɗaukaka ƙara kan hukuncin kotu da ya soke...
Kwamitin tuntuɓa da Shawarwari na Ƙasa kan harkokin Ƙididdiga, ya fara gudanar da Taron mambobinsa na kwanaki biyu a nan Kano. Taron wanda aka yi...
Rundunar Sojin kasar nan ta Operation Fansan Yamma, ta dakile wani yunkurin sace mutane, tare da ceto mutane 14 da aka yi garkuwa da su a...
Gwamnatin jihar Kano, ta sanar da ranar Talata 1 ga watan Satumban bana a matsayin ranar hutu domin bai wa al’ummar Musulmi damar yin bikin zagayowar...
Wasu masu faɗan daba sun hallaka matashi Yusuf Ahmad a unguwar Dorayi da ke Kano. Kakakin Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano, Abdullahi Haruna Kiyawa, ne...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Neja ta kama mutane 5 da ake zargi da haɗa baki wajen aikata fashi da makami a wasu yankunan Minna, tare da...
ʼYan bindiga sun hallaka mutane biyu ƴan gida ɗaya a yankin Dansarai da ke Karamar Hukumar Malumfashi ta Jihar Katsina. Arewa Updates ta rawaito cewa,...
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya ce shirin da yake da shi na tallafawa harkar man fetur...