

Majalisar Koli ta Shari’a a kasar nan SCSN ta bayyana cewa duk da muhimmancin inganta tsaro, bai kamata a ɗauki kafa ‘Yan Sandan Jihohi a matsayin...
Hukumomin ƙasar Spania sun ce kusan dukkan bakin haure kimanin 60,000 da suka shiga yankin Ceuta daga Morocco sun koma ƙasarsu, bayan da gwamnati ta mayar...
Gwamnan Jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo, ya yaye jami’an tsaron dazuka 530. Wannan na cikin sanarwar da Kwamishinan Yaɗa Labaran Jihar, Kingsley Femi Fanwo, ya...
Gwamnatin Tarayya ta ce ƙasashe 65 daga cikin 69 da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya naɗa wa jakadu sun amince da karɓar su, abin da ya...
Kwamitin karta-kwana na yaƙi da faɗan daba da ta’ammali da miyagun ƙwayoyi na Jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin shugabansa, Barista Muhyi Magaji Rimin Gado, ya kai ziyarar...
Sakataren Majalisar Tsaron Ƙasa ta Iran, Ali Akbar Zolghadr, ya ce Iran za ta rufe mashigar ruwa ta Hormuz idan Amurka ta ci gaba da kai...
Hukumar Kare Haƙƙin Masu Sayayya ta Jihar Kano KCPC ta sauya kalar kayan aikin jami’anta daga baƙi zuwa kore. Hakan na cikin sanarwar da Daraktan Wayar...
Gwamnatin jihar Kano, ta ƙaddamar da shirin yaƙi da bahaya barkatai a wasu ƙananan hukumomi. gwamnatin ta bayyana hakan ne ta cikin wata sanarwa da Shugaban...
Ƙungiyar Likitoci Masu Neman Ƙwarewa ta Najeriya (NARD) ta yi barazanar shiga yajin aiki na sai baba-ta-gani idan har gwamnatin tarayya ba ta biya buƙatunta ba....
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya ce, gwamnatinsa ba za ta biya kuɗin fansa ko yin sulhu da masu garkuwa da mutane ba, domin hakan na...