

Gwamnatin jihar Adamawa ta dakatar da sakataren zartarwar hukumar Kula da Makarantun Sakandare ta jihar, Mista Birsan Penuel, bisa zargin wasu kura-kurai wajen gudanar da ayyukansa....
Gwamnatin Tarayya ta ce gyare-gyaren da take yi a bangaren harkokin ruwa sun fara haifar da sakamako mai kyau A cewar ta kayayyakin da ake sarrafawa...
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar SDP, Adewole Adebayo, ya ce zai rage farashin man fetur, gas ɗin girki da man jiragen sama zuwa naira 200...
Wasu iyalan jami’an ’yan sanda sun gudanar da zanga-zanga a Sokoto, bayan da aka rushe wasu gidajensu da ke kan titin Kontagora. Guda cikin matayen...
Ƙungiyar Shugabannin Kafofin Yaɗa Labarai ta Kano ta yi Allah-wadai da harin da aka kai wa wasu ’yan jarida da ke dawowa daga gangamin jam’iyyar APC...
A yau Litinin ake sa ran yin bikin nadin sabon Sarkin Gumel Dr. Lawan Ahmad Muhammad Sani tare da karbar gaisuwar jaddada goyon bayan baya daga...
Ana fargabar mutuwar mutane ashirin da uku, yayin da fiye da dari uku da goma suka kamu da cutar kwalara ko kuma ake zargin sun kamu...
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya naɗa Dr. Lawan Ahmed Muhammad Sani a matsayin sabon Sarkin Gumel na 17, bayan rasuwar mahaifinsa, Alhaji Dr. Ahmed...
Rundunar Operation Hadin Kai ta ce dakarunta sun halaka ’yan ta’adda 152, tare da kama wasu 142, yayin da 219 suka mika wuya a ayyukan da...
Ministan Ilimi Dakta Tunji Alausa, ya yi barazanar daukar matakin hukunci kan ’yan kwangila da masu ba da shawara da ke aikin gina babban dakin Karatu...