

Rundunar ’Yan Sandan Abuja za ta tsaurara mataki kan direbobin da aron hannu yayin tuƙi da sauran masu karya dokokin hanya. Rundunar ta bayyana hakan...
Kwamitin yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi na jihar Kano ya ce ya fara bin diddigin wasu daga cikin manyan masu safarar miyagun kwayoyi a...
Rikicin da ke tsakanin Rasha da Ukraine na baya-bayan nan ya yi sanadin mutuwar akalla mutane 19, yayin da kasashen biyu ke ci gaba da kai...
Mutane biyar sun mutu, yayin da wasu 10 suka tsira da ransu bayan rugujewar wasu gine-gine guda biyu a jihar Kano ranar Asabar. Hukumar kashe...
Gwamna Adeleke ya janye karar da ya shigar kan EFCC, ya ce tsoma bakin da Shugaba Tinubu ya yi, ya sa maganar ta mutu Gwamnan Jihar...
Ɗan wasan ƙasar Portugal, Cristiano Ronaldo, ya bayyana cewa akwai yiwuwar ya yi ritaya daga buga ƙwallon ƙafa bayan kammala kakar wasannin shekarar 2026/2027. Ronaldo mai...
Ƙungiyar Barcelona ta cimma yarjejeniya da Manchester City domin sayen ɗan wasan tsakiyar ƙasar Spain, Rodri, kan kuɗin kusan Yuro miliyan 75, kwatankwacin dala miliyan 87....
Ɗan takarar jam’iyyar African Democratic Congress, ADC, a zaɓen gwamnan Osun, Najeem Salaam, ya taya Gwamna Ademola Adeleke murnar sake zaɓarsa, yana mai cewa sakamakon zaɓen...
Tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai ya shigar da sabuwar kara kan hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC, yana neman diyyar Naira...
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya sake lashe zaben gwamnan jihar da aka gudanar ranar Asabar, bayan hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya, INEC, ta...