

Kwamitin karta-kwana na yaƙi da faɗan daba da ta’ammali da miyagun ƙwayoyi na Jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin shugabansa, Barista Muhyi Magaji Rimin Gado, ya kai ziyarar...
Sakataren Majalisar Tsaron Ƙasa ta Iran, Ali Akbar Zolghadr, ya ce Iran za ta rufe mashigar ruwa ta Hormuz idan Amurka ta ci gaba da kai...
Hukumar Kare Haƙƙin Masu Sayayya ta Jihar Kano KCPC ta sauya kalar kayan aikin jami’anta daga baƙi zuwa kore. Hakan na cikin sanarwar da Daraktan Wayar...
Gwamnatin jihar Kano, ta ƙaddamar da shirin yaƙi da bahaya barkatai a wasu ƙananan hukumomi. gwamnatin ta bayyana hakan ne ta cikin wata sanarwa da Shugaban...
Ƙungiyar Likitoci Masu Neman Ƙwarewa ta Najeriya (NARD) ta yi barazanar shiga yajin aiki na sai baba-ta-gani idan har gwamnatin tarayya ba ta biya buƙatunta ba....
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya ce, gwamnatinsa ba za ta biya kuɗin fansa ko yin sulhu da masu garkuwa da mutane ba, domin hakan na...
Gwamnatin jihar Kano ta bayar da umarnin rufe dukkan asibitocin kuɗi da ba su da Rijista. Kwamishinan lafiya Dakta Abubakar Labaran Yusuf, ne ya bada...
Kungiyoyin ‘yan kasuwar man fetur a Najeriya sun zargi Hukumar Kula da Harkokin Mai ta Kasa, NMDPRA, da bai wa wasu tsirarun kamfanoni lasisin shigo da...
Kwamitin Yaki da Shan Miyagun Kwayoyi na Jihar Kano ya kama mutane 13 da ake zargi da ta’ammali da miyagun kwayoyi Kwamitin hadin gwiwa da hukumomin...
Iran ta ci gaba da kai hare-hare kan wurare daban-daban a yankin gabas ta tsakiya, bayan sojojin Amurka sun bayyana cewa sun kai jerin hare-haren sama...