

Peter Obi da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso sun yi Allah-wadai da kisan mai sharhi kan harkokin siyasa a Kano, Ibrahim Khalil Danshagamu, tare da neman a...
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa, INEC, ta sanya ranar Asabar, 19 ga Satumba, 2026 domin gudanar da zaɓen cike gurbi a mazabar Dawakin Kudu...
Dakarun Operation Fansan Yamma sun kama wani da ake zargin jagoran ’yan ta’adda da wasu mutane biyu da ake zargin abokan hulɗarsa ne a Ƙaramar Hukumar...
’Yan bindiga sun kashe mutum tare da sace ma’aikacin INEC a Sokoto ’Yan bindiga sun kai hari ƙauyen Girkau da ke Ƙaramar Hukumar Kebbe ta Jihar...
Gwamnatin Jihar Kano ta yi kira ga dukkan ƴan takarar siyasa da jam’iyyun da za su fafata a zaɓuka masu zuwa da su gudanar da yakin...
Gwamnatin Tarayya ta yi barazanar soke lasisin masu zuba jari da suka gaza fara aiwatar da ayyukan da aka ba su karkashin shirin tallata amfani da...
Hukumar Karɓar Korafi da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano, PCACC, ta kama wasu mutane biyu, Abdul’aziz Muhammad Wudil da Isyaku Sale, bisa...
Farashin ɗanyen man Brent ya haura dala 100 kan kowace ganga a kasuwar duniya a yau Laraba. Rahotonni sun bayyana cewa, wannan ne karon farko...
Kotun Tafi-da-gidanka kan Tsaftar Muhalli ta Hukumar Kwashe Shara ta Kano REMASAB ta hukunta Asibitin Sahara da wasu wuraren kasuwanci a Kano bisa karya ƙa’idojin tsaftar...
Hukumar Kula da Shige da Fice ta ƙasa ta kama mutane biyu tare da tsabar kuɗi ₦ miliyan 34 bisa zargin alaƙa da masu garkuwa da...