

Gwamnatin jihar Kano ta bayar da umarnin rufe dukkan asibitocin kuɗi da ba su da Rijista. Kwamishinan lafiya Dakta Abubakar Labaran Yusuf, ne ya bada...
Kungiyoyin ‘yan kasuwar man fetur a Najeriya sun zargi Hukumar Kula da Harkokin Mai ta Kasa, NMDPRA, da bai wa wasu tsirarun kamfanoni lasisin shigo da...
Kwamitin Yaki da Shan Miyagun Kwayoyi na Jihar Kano ya kama mutane 13 da ake zargi da ta’ammali da miyagun kwayoyi Kwamitin hadin gwiwa da hukumomin...
Iran ta ci gaba da kai hare-hare kan wurare daban-daban a yankin gabas ta tsakiya, bayan sojojin Amurka sun bayyana cewa sun kai jerin hare-haren sama...
Mai martaba Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sunusi II, ya hori Sabon Dagacin garin Yada Kwari da ke karamar hukumar garun Malam Alhaji Usman Ibrahim da ya...
Shugaban hukumar kwallon ƙafa ta duniya FIFA, Gianni Infantino, ya aike wa da dukkan ƙasashe 211 da ke tura tawagar ƙwallon ƙafa ƙarƙashin FIFA wasiƙa, inda...
Gwamnatin Jihar Kano ta umarci ma’aikatan da aka yi wa aringizon albashin watan Yulin 2026 su mayar da kuɗin zuwa asusun gwamnatin jihar domin gyara matsalar....
Akalla ’yan Najeriya 98 ne suka mutu a hare-haren ƙyamar baƙi a Afirka ta Kudu tun daga shekarar 2022, a cewar gwamnatin Najeriya. Haka kuma,...
Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Jihar Kogi watau Kogi State Polytechnic ta dakatar da malamai bakwai bisa zargin sayar da handout ba tare da izini ba,...
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta bukaci Gwamnati da ta zamantar asibitin Sabo Bakin Zuwo da aka fi sa ni da asibitin Jakara. Ɗan majalisar jiha...