

Kwamitin tuntuɓa da Shawarwari na Ƙasa kan harkokin Ƙididdiga, ya fara gudanar da Taron mambobinsa na kwanaki biyu a nan Kano. Taron wanda aka yi...
Rundunar Sojin kasar nan ta Operation Fansan Yamma, ta dakile wani yunkurin sace mutane, tare da ceto mutane 14 da aka yi garkuwa da su a...
Gwamnatin jihar Kano, ta sanar da ranar Talata 1 ga watan Satumban bana a matsayin ranar hutu domin bai wa al’ummar Musulmi damar yin bikin zagayowar...
Wasu masu faɗan daba sun hallaka matashi Yusuf Ahmad a unguwar Dorayi da ke Kano. Kakakin Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano, Abdullahi Haruna Kiyawa, ne...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Neja ta kama mutane 5 da ake zargi da haɗa baki wajen aikata fashi da makami a wasu yankunan Minna, tare da...
ʼYan bindiga sun hallaka mutane biyu ƴan gida ɗaya a yankin Dansarai da ke Karamar Hukumar Malumfashi ta Jihar Katsina. Arewa Updates ta rawaito cewa,...
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya ce shirin da yake da shi na tallafawa harkar man fetur...
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu, ya taya al’ummar Hausawa murna ta ranar Hausa, da ya ce manyan ginshiƙai ne da ke taka muhimmiyar rawa wajen tabbatar...
Ƙungiyar ƴan Jarida mata ta Najeriya reshen jihar Kano NAWOJ, ta taya ƙungiyar ƴan jarida masu aikewa da labarai reshen jihar kano murnar kammala gyaran ofishinsu,...
Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano Karota ta samu nasarar kama Direban daya kade jami’in ta mai suna Nasiru Abdullahi a sashin su...