

Dakarun sojin kasar nan na Operation Fansan Yamma, sun dakile wani yunkurin yin garkuwa da mutane a ƙauyen Unguwar Rogo, a ƙaramar hukumar Kaura Namoda ta...
Jam’iyyar APM mai alamar Rogo ta lashe dukkan kujerun shugabannin kananan hukumomi 20 a zaben da aka gudanar a Jihar Bauchi ranar Litinin. Shugabar Hukumar Zabe...
Majalisar Dokokin Jihar Kano, ta karɓi ƙudirin neman a gyara tare da zamanantar da ɗakin karatu na Murtala Muhammad Library da ke nan jihar Kano. Nabil...
Almajirai huɗu na Tsangayar Malam Iliyasu Mai Tsangaya da ke Kadage Sharifai a Ƙaramar Hukumar Ungogo ta Jihar Kano sun rasu bayan cin abincin da ake...
Manoma biyar, maza huɗu da mace ɗaya, sun mutu bayan wani kwale-kwale ya kife a Kogin Kudi, a Ƙaramar Hukumar Katcha ta Jihar Neja da ke...
Rundunar ’Yan Sandan Abuja za ta tsaurara mataki kan direbobin da aron hannu yayin tuƙi da sauran masu karya dokokin hanya. Rundunar ta bayyana hakan...
Kwamitin yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi na jihar Kano ya ce ya fara bin diddigin wasu daga cikin manyan masu safarar miyagun kwayoyi a...
Rikicin da ke tsakanin Rasha da Ukraine na baya-bayan nan ya yi sanadin mutuwar akalla mutane 19, yayin da kasashen biyu ke ci gaba da kai...
Mutane biyar sun mutu, yayin da wasu 10 suka tsira da ransu bayan rugujewar wasu gine-gine guda biyu a jihar Kano ranar Asabar. Hukumar kashe...
Gwamna Adeleke ya janye karar da ya shigar kan EFCC, ya ce tsoma bakin da Shugaba Tinubu ya yi, ya sa maganar ta mutu Gwamnan Jihar...