

Gwamnatin Jihar Kano ta yi kira ga ‘yan kasuwa da masu zuba jari da su saka hannun jari a fannin tsaftar muhalli domin inganta lafiyar al’umma,...
Bangaren jam’iyyar PDP da ke goyon bayan Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya ce wallafa sunayen ‘yan takararsa na shugaban ƙasa da na majalisun dokoki...
Iyalai da dama sun rasa matsugunansu bayan ruwan sama mai ƙarfi ya haddasa ambaliya a wasu sassan birnin Damaturu, babban birnin Jihar Yobe. Mazauna yankunan...
Fadar Shugaban Ƙasar Najeriya, ta yi watsi da ikirarin tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, cewa gwamnatin tarayya ta samu ƙarin kuɗaɗen shiga daga man fetur...
Tsohon shugaban ƙasar Venezuela, Nicolas Maduro, wanda ke tsare a wani gidan yari a birnin New York na Amurka, ya bayyana goyon bayansa ga duk wata...
Hukumar dake shirya gasar ƙananan ƙungiyoyin ƙwallon ƙafa ta ƙasa (NLO) ta sanar da cewa za a fara gasar matasa ‘yan ƙasa da shekara 19 a...
Majalisar Koli ta Shari’a a kasar nan SCSN ta bayyana cewa duk da muhimmancin inganta tsaro, bai kamata a ɗauki kafa ‘Yan Sandan Jihohi a matsayin...
Hukumomin ƙasar Spania sun ce kusan dukkan bakin haure kimanin 60,000 da suka shiga yankin Ceuta daga Morocco sun koma ƙasarsu, bayan da gwamnati ta mayar...
Gwamnan Jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo, ya yaye jami’an tsaron dazuka 530. Wannan na cikin sanarwar da Kwamishinan Yaɗa Labaran Jihar, Kingsley Femi Fanwo, ya...
Gwamnatin Tarayya ta ce ƙasashe 65 daga cikin 69 da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya naɗa wa jakadu sun amince da karɓar su, abin da ya...