

Hukumar Kula da Ka’idojin Muhalli ta Tarayya, NESREA, ta fara gudanar da bincike kan wani zargin zubewar sinadari mai haɗari da ya faru a kan babbar...
Jam’iyyar NDC reshen Jihar Kano ta yi Allah-wadai da kalaman da Jafar Jafar ya yi kan Shugaban Jam’iyyar NDC na Jihar Kano, Hon. Husaini Isah Mai...
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta yi gargaɗi ga ɗaliban da ke shirin kammala karatunsu na makarantun sakandare a cikin makon nan da su guji aikata...
Shugaban Ƙasar Amurka, Donald Trump, ya yaba wa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu bisa matakan da ya ke ɗauka na yaƙi da ta’addanci da magance matsalolin...
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da kafa hukumar samar da tashar wutar lantarki mai zaman kanta a jihar. Majalisar ta amince da kafa hukumar ne...
Kotun Tafi-da-gidanka ta Hukumar Kwashe Shara ta Kano REMASAB, ta hukunta reshen First Bank, Rufaidah Yoghurt da wasu wuraren kasuwanci biyar kan karya dokokin tsaftar muhalli....
Hukumar karbar korafi da yaki cin hanci da rashawa ta jihar kano ta ce ta kama wani mai kula da wajan ajiye kayan gwamnati da ake ...
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Jigawa ta fara bincike kan mutuwar ba-zata da aka samu a wani otal da ke cikin birnin Dutse, yana yin da zama...
Ministan Tsaro, Janar Christopher Gwabin Musa mai ritaya, ya musanta rahoton da ke yawo cewa yana shirin yin murabus daga muƙaminsa. Hakan na cikin sanarwar da...
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya yi Allah-wadai da hare-haren kyamar baki da aka kai wa ’yan Najeriya da sauran ’yan Afirka a kasar Afirka ta...