

Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Zamfara ta ce mutane 44 sun mutu sakamakon barkewar cutar Diphtheria a wasu sassan jihar. Daraktan Kiwon Lafiyar Jama’a na ma’aikatar, Dakta...
Gwamnatin Jihar Kaduna ta ce ta kwato sama da hekta dubu dari biyar na filayen Noma da a baya ’yan bindiga suka karbe iko da su...
Kungiyar ‘yan fansho ta Najeriya NUP, ta yaba wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu kan fara biyan hakkokin tsoffin ma’aikatan kamfanin jiragen sama na Nigeria Airways Naira...
Jam’iyyar ADC, ta bukaci Hukumar Zabe ta Najeriya INEC, da ta sake duba batun yin amfani da malaman jami’a da ke da ra’ayin siyasa wajen tattarawa...
Hukumar tsaro ta Civil Defence, ta kama mutane 13 da ake zargi da aikata laifukan satar wayoyin wutar lantarki da fashi da makami da kuma satar...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa, NDLEA, ta ce ta cafke wasu tarin miyagun kwayoyi, wadanda aka boye a cikin kayayyakin da aka...
An buɗe hannun jari mafi girma a Afirka ga jama’ar da ke da sha’awar siyan hannun jari a matatar mai ta Dangote. Matatar ta Ɗangote tana...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta samar da gidaje sama da dari hudu da Tamanin a Rijiyar Gwamgwan da ke karamar hukumar Dawakin Kudu. ...
Iraƙi ta sanar da sake buɗe wasu hanyoyi uku a kan iyakarta da Iran, bayan da aka rufe su sakamakon wani harin jirgi mara matuƙi da...
Gwamnan Borno, Babagana Zulum, ya ce rikicin Boko Haram ya lalata gine-ginen makarantu sama da dubu biyar a fadin jihar. Gwamnan ya bayyana hakan ne a...