

Shugaban Rasha Vladimir Putin ya gana da wakilan Amurka Steve Witkoff da Jared Kushner a fadar Kremlin, inda tattaunawar ta dauki kusan sa’o’i uku. Putin ya...
Hukumar kare Hakkin masu saye ta jihar kano KCPC, ta kama kimanin katan 419 na magungunan kwari da wa’adin amfani da su ya kare, a wani...
Gwamnatin Jihar Plateau ta bayar da umarnin rufe dukkan makarantun firamare da sakandare na jihar na wani dan lokaci, domin dakile yaduwar cutar mashako wato diphtheria....
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC, ta shirya fitar da jerin sunayen karshe na ƴan takarar shugaban kasa da majalisar kasa da za su...
Rundunar ’yan sandan Jihar Borno ta tabbatar da cewa ’yan Boko Haram sun kai hari kan ayarin ɗan takarar gwamnan jihar na jam’iyyar APC, Injiniya Mustapha...
Rundunar ’yan sandan Jihar Sokoto ta tabbatar da mutuwar mutane biyar, yayin da wasu uku suka jikkata sakamakon harin ’yan bindiga a ƙaramar hukumar Kebbe. Harin...
Jam’iyyar PDP a jihar Gombe ta zargi gwamnatin jihar da yin sakaci na nuna rashin ko in kula ga ma’aikatan manyan makarantu, bayan ƙungiyar ma’aikatan makarantun...
Gwamnatin tarayya ta musanta zargin cewa ita ko ƙungiyar Ecowas sun goyi bayan wani yunƙurin juyin mulki da ake zargin an yi a Jamhuriyyar Nijar. Ma’aikatar...
Ministan tsaron kasar nan, Janar Christopher Musa, ya gargadi gwamnoni da ‘yan majalisu kan rabon babura a matsayin tallafi, wanda yace wasu daga cikinsu na iya...
Gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya yi Alla-wadai da hare-haren ƴan bindiga da aka kai a wasu sassan jihar, inda ya ce, gwamnatinsa za ta...