

Gwamnonin jihohin Arewa karkashin ƙungiyar Northern States Governors’ Forum, sun yi alhinin rasuwar tsohon gwamnan tsohuwar jihar Gongola kuma tsohon shugaban jam’iyyar PDP, Bamanga Tukur. Shugaban...
Gwamnatin Jihar Filato ta bayar da umarnin sake bude dukkan makarantun firamare da sakandare na gwamnati da masu zaman kansu a faɗin jihar. Gwamnatin ta rufe...
Rundunar Sojin kasar nan ta ce ’yan ta’adda goma sha bakwai ne suka mika wuya ga dakarunta a jihar Borno. Rundunar ta ce hakan na daga...
Matatar man fetur ta Dangote ta kara farashin mai da Naira 85 kan kowace lita, inda ta daga farashin sayar da litar man daga Naira 1,265...
Hukumar Zaɓe ta Ƙasa, INEC, ta tabbatar da cewa Shugaba Bola Tinubu, tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar da tsohon gwamnan Anambra Peter Obi, na cikin...
Peter Obi da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso sun yi Allah-wadai da kisan mai sharhi kan harkokin siyasa a Kano, Ibrahim Khalil Danshagamu, tare da neman a...
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa, INEC, ta sanya ranar Asabar, 19 ga Satumba, 2026 domin gudanar da zaɓen cike gurbi a mazabar Dawakin Kudu...
Dakarun Operation Fansan Yamma sun kama wani da ake zargin jagoran ’yan ta’adda da wasu mutane biyu da ake zargin abokan hulɗarsa ne a Ƙaramar Hukumar...
’Yan bindiga sun kashe mutum tare da sace ma’aikacin INEC a Sokoto ’Yan bindiga sun kai hari ƙauyen Girkau da ke Ƙaramar Hukumar Kebbe ta Jihar...
Gwamnatin Jihar Kano ta yi kira ga dukkan ƴan takarar siyasa da jam’iyyun da za su fafata a zaɓuka masu zuwa da su gudanar da yakin...