

Gwamnatin Tarayya ta ƙara yawan ɗaliban da ake ɗauka a makarantun koyon aikin jinya daga dubu Ashirin zuwa Hamsin a duk shekara. A cewar ta ta...
Shugaban Kwamitin yaƙi da shaye-shayen miyagun ƙwayoyi da safararsu, na jihar Kano Barista Muhuyi Magaji Rimingado, ya buƙaci masu shaye-shayen miyagun ƙwayoyi da su tuba, yana...
Kwamitin da ke binciken kafa hukumar Bogi na majalisar wakilai zai gurfanar da babban Akanatan kasar nan Mista Shamsedeen Ogunjimi, a yau domin yi masa tambayoyi...
Dakarun Rundunar Operation Fansar Yamma sun ceto mutane 48 daga masu garkuwa a ƙauyen Magami da ke Karamar Hukumar Kaura Namoda a Jihar Zamfara. Wannan...
Rundunar Sojin Najeriya, ta sanar da kama wani jami’inta Mohammad Yusuf, wanda ta ayyana nemansa ruwa a jallo bisa zargin safarar kayan aikin soja ga ‘yan...
Kungiyar rajin tabbatar da adalci ta SERAP, ta shigar da ƙara a kotu kan Kamfanin man fetur na kasa NNPCL, bisa zargin kasa yin cikakken bayani...
Rundunar Sojin kasar nan, ta ce wani babban jami’in kula da harkokin kuɗi na ƙungiyar ISWAP ya miƙa wuya ga dakarun Operation Hadin Kai a Jihar...
Shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya INEC, Farfesa Joash Amupitan, ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa za a ƙidaya kowace ƙuri’ar da aka kaɗa...
Iran ta ce wani hari da Ukraine ta kai kan wani jirgin ruwanta na kasuwanci a Tekun Caspian ya haddasa fashewa da ta yi sanadin mutuwar...
Dakarun Rundunar Operation Fansar Yamma, sun ceto mutane 5 daga cikin iyalan Shugaban Karamar Hukumar Bungudu ta Jihar Zamfara, Nura Umar Abdullahi, bayan ’yan ta’adda sun...