

Hukumar Tsara Birane da ta Jihar Kano (KNUPDA) ta bukaci mazauna jihar da su tabbatar sun mallaki izinin gini kafin fara duk wani aikin gini, tana...
Wasu tsoffin Sojojin kasar nan, sun gudanar da zanga-zanga a birnin tarayya Abuja, bayan da jami’an tsaro suka hanasu shiga harabar Ma’aikatar Tsaro domin neman a...
Shugaban Jami’ar Jihar Kaduna Farfesa Abdullahi Ibrahim Musa, ya musanta ikirarin reshen Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta kasa ASUU na cewa fiye da malamai 200 sun bar...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana aniyar fara harkokin karatu a Kwalejin Fasaha ta Gaya Polytechnic nan ba da jimawa ba, yayin da ake ci gaba da...
Rundunar ’Yan Sandan jihar Sokoto ta ce, jami’anta sun hallaka ‘ƴan bindiga biyu tare da ƙwato bindigogi kirar AK 47 guda biyu daga wajensu bayan daƙile...
‘Yan takarar shugabancin ƙasa da wasu jam’iyyun siyasa sun rattaba hannu kan Yarjejeniyar Zaman Lafiya ta Ƙasa domin gudanar da kamfen na zaɓen 2027 cikin lumana,...
Alƙaluman hukumar lafiya a Kamaru sun ce mutanen da suka harbu da cutar kwalara ko kuma Amai da Gudawa a sassan ƙasar ya haura dubu guda...
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta ƙasa EFCC ta fara bincike kan dala $73,000 da wasu kuɗaɗen ƙasashen waje da Hukumar Hana fasa kwauri...
Ma’aikatar Sufuri ta jihar Kano, ta musanta batun cewa, ta bayar da izinin gudanar da sana’ar Acaba a yankin Sabon Gari da ke Ƙaramar Hukumar Fagge....
Hukumar Hisbah ta jihar Kano, ta bukaci wadanda aka yi wa auren gata da su kai korafin duk wanda ya bukaci su ba shi wani abu...