

Ƙungiyar kwallon ƙafar mata ta Kamaru, Indomitable Lionesses, ta fitar da zakarun gasar, Super Falcons ta Najeriya, daga gasar cin kofin Afrika ta mata ta 2026....
Kungiyar da ke rajin tabbatar da adalci ta SERAP ta bukaci dukkan ’yan takarar shugaban kasa a zaben 2027, ciki har da shugaba Bola Ahmed Tinubu,...
Jam’iyyar African Democratic Congress, ADC, ta zargi Hukumar ICPC da kare wasu jami’an gwamnati a binciken badakalar da ake zargin ta shafi Presidential Foreign Investment Promotion...
Rundunar haɗin gwiwa ta Operation FANSAN YAMMA ta ce dakarunta sun kama wani mutum da ake zargi da taimaka wa ’yan bindiga wajen safarar kuɗi da...
Aƙalla mutane 16 ne aka ceto da ransu bayan rushewar wani ginin zama a Dan Dishe, Kwanar Yashi, da ke ƙaramar hukumar Fagge a jihar Kano....
Jorge Messi, mahaifin fitaccen ɗan wasan ƙwallon ƙafa na Argentina, Lionel Messi, ya rasu yana da shekaru 68 a birnin Rosario na ƙasar Argentina. Rahotanni...
Kungiyar sarakunan Yarbawa da shugabanninsu da ke zaune a jihohin Arewa 19 da Abuja, ta bukaci gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta kara kaimi wajen rage talauci...
Gwamnatin Kano ta gudanar da ɗaurin auren zawarawa 3,000 ƙarƙashin shirin ta na auren gata, inda Gwamna Abba Kabir Yusuf ya kasance waliyyin malam Haruna Bashir,...
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bayyana damuwa bayan an tura kuɗi zuwa asusun ajiyarsa na sirri...
Hukumar Kula da Shige da Fice ta kasa ta ce sabon tsarin da ta bullo da shi na buga fasfo a Abuja bai shafi yin rijista...