

Tsohon Shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan, ya yi kira ga jam’iyyun siyasa da bangaren shari’a da su sauke nauyin da ke kansu wajen kare dimokuraɗiyya a Afirka....
Manyan jam’iyyun adawar Najeriya na shirin haɗa ƙarfi domin tunkarar shugaba Bola Ahmed Tinubu da jam’iyyar APC a zaɓen shugaban ƙasa na 2027. Ƙungiyar G-100...
Cutar Ebola ta kashe mutane 2,011 a Jamhuriyar Dimokuradiyyar Kongo, yayin da adadin wadanda aka tabbatar sun kamu da cutar ya kai 4,381. Hukumomin lafiya sun...
Gwamnatin Jihar Taraba ta musanta rahotannin da ke yawa cewa bashin jihar ya kai naira tiriliyan Daya da biliyan dari biyu. Kwamishiniyar Kuɗi ta jihar, Dakta...
Gwamnatin Jihar Sokoto ta ce za ta fara rabon kayan haihuwa kyauta ga mata masu haihuwa a asibitocin gwamnati, domin rage mace-macen mata da jarirai. Kwamishinan...
Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta kammala aikin babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna da Kano nan da watan Nuwamba bana. Ministan Ayyuka, Sanata Dave Umahi, ne...
Hukumar Kula da Kwashe Shara da Tsaftar Muhalli ta Jihar Kano REMASAB ta gargadi masu sana’a da sayar da kayayyaki a gefen tituna da su daina...
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta bukaci mutanen da ke ikirarin mallakar filayen hukumomin gwamnati da su gabatar da takardun da ke tabbatar da mallakarsu. Shugaban kwamitin...
Shirin kare muhalli da inganta aikin gona da sarrafa albarkatun Ruwa da rage illolin sauyin yanayi da daƙile zaizayar ƙasa, a yankunan da ke fama da...
Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris Kauran Gwandu, ya ziyarci al’ummar Tsamiya da ke Karamar Hukumar Bagudo domin jajanta musu kan hare-haren ’yan bindiga da aka kai...