

Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa zai duba sabon tayin sulhu da Iran ta gabatar, amma ya nuna shakku cewa Amurka za ta amince da...
Kamfanin dillancin labarai na Fars a Iran ya bayar da rahoton cewa dakarun juyin juha halin ƙasar 14 ne suka mutu a daren da ya gabata...
Ƙungiyar Kare Haƙƙin Musulmi (MURIC) ta zargi gwamnatin Najeriya da nuna fifiko tsakanin Musulmai da Kiristoci a ƙasar. MURIC ta yi wannan kiran ne bayan...


Amurka ta sanar da shirin janye kusan sojoji 5,000 daga kasar Jamus cikin watanni 6 zuwa 12 masu zuwa, kamar yadda ma’aikatar tsaron kasar ta Pentagon...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana matsalolin tsaro da talauci a matsayin manyan ƙalubale ga Najeriya, yana mai cewa suna barazana ga samar da ayyukan...
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci ‘yan wasan Najeriya da ke shirin halartar gasar World Athletics Relays a ƙasar Botswana da su nuna ƙwazo da...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC ta sanar da ranar Asabar, 20 ga Yunin 2026 domin gudanar da zabukan cike gurbi na kujerun majalisu...
Kungiyar kare hakkin Dan-adam ta Amnesty International ta bukaci hukumomin kasar nan su binciki mutuwar Fulani akalla 150 a wani sansani a Jihar Kwara. Ta...
Ma’aikatan ƙananan hukumomi a jihar Borno sun gudanar da zanga-zanga a Maiduguri don nuna rashin jin daɗinsu kan rashin aiwatar da sabon mafi ƙarancin albashi na...
Sakatare Janar na Majalisar Ɗinkin Duniya, Antonio Guterres, ya ce rufe mashigar Hormuz na taɗiye tattalin arzikin duniya. Antonio Guterres ya bukaci a gaggauta buɗe...