

Gwamnan Jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya sanya dokar hana fita a yankunan da rikicin Kamuku da Fulani ya shafa a Ƙaramar Hukumar Rafi domin dawo...
Jam’iyyar ADC ta zargi gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu da jefa al’ummar kasar nan cikin matsananciyar yunwa sakamakon gazawar manufofinta da kuma rashin shawo kan matsalar...
Tsohon ɗan takarar gwamna na jam’iyyar PDP a Jihar Sokoto a zaɓen 2023, Mallam Sa’idu Umar Ubandoma, ya fice daga jam’iyyar tare da komawa jam’iyyar APC....
Majalissar dokokin jihar Kano, ta karɓi ƙudurin gaggawa na buƙatar gwamnatin jihar da hukumar bada agajin gaggawa SEMA da su kai ɗauki garin Sumaila da Magami...
Hukumar tsaro ta Civil Defence a jihar Jigawa, ta kama wasu mutane 20 da ta ke zargi da laifin sare bishiyoyi ba bisa ka’ida ba domin...
Tsohon Shugaban Ƙasa, Goodluck Jonathan, ya musanta rahoton da ke zargin cewa an yi masa tayin Naira biliyan 500 ko kuma ya na da hannu a...
Gwamnatin jihar Katsina ta dauki sabbin Malamai dubu biyu da dari da hamsin da Takwas da zasu koyar a makarantun Furamare a fadin jihar. Da...
Gwamnatin Tarayya da hadin guiwar Jihar Kano zasu fara Noman ciyawar da Zata fi shinkafa da alkama daraja. Ministan Bunkasa harkokin Kiwo na Idi Maiha Mukhtar,...
Gwamnatin Najeriya na fuskantar sabon suka bayan cece-kuce da ya biyo bayan rahoton Asusun Lamuni na Duniya (IMF) cewa an kashe sama da naira tiriliyan 8...
Malaman makarantun firamare da sakandare a birnin tarayya Abuja ƙarƙashin ƙungiyar Malamai ta Najeriya NUT, sun hana Shugaban Hukumar Kula da Ma’aikatan Gwamnati ta birnin Emeka...