

Kungiyar rajin tabbatar da adalci ta SERAP, ta shigar da ƙara a kotu kan Kamfanin man fetur na kasa NNPCL, bisa zargin kasa yin cikakken bayani...
Rundunar Sojin kasar nan, ta ce wani babban jami’in kula da harkokin kuɗi na ƙungiyar ISWAP ya miƙa wuya ga dakarun Operation Hadin Kai a Jihar...
Shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya INEC, Farfesa Joash Amupitan, ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa za a ƙidaya kowace ƙuri’ar da aka kaɗa...
Iran ta ce wani hari da Ukraine ta kai kan wani jirgin ruwanta na kasuwanci a Tekun Caspian ya haddasa fashewa da ta yi sanadin mutuwar...
Dakarun Rundunar Operation Fansar Yamma, sun ceto mutane 5 daga cikin iyalan Shugaban Karamar Hukumar Bungudu ta Jihar Zamfara, Nura Umar Abdullahi, bayan ’yan ta’adda sun...
Gwamnatin Jihar Kano ta sanya ranar Juma’a 7 ga Agusta 2026 a ranar za ta gudanar da daurin auren gata ga ’yan mata da zawarawa 1,500...
Fitaccen mai ƙirƙirar Fasaha a kafafen sada zumunta, Mutari Hamidu, wanda aka fi sani da MK Tecnic, ya ce har yanzu bai san adadin mutanen da...
Ƙasashen da ke mambobin Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Duniya (ICC) sun kaɗa kuri’ar amincewa da tsige babban mai gabatar da ƙara na kotun, Karim Khan....
Kwamitin Hada Gwiwa na Jihar Kano kan Yaƙi da Shan Miyagun Ƙwayoyi da Safarar Haramtattun Ƙwayoyi ya gudanar da taronsa na farko, inda ya jaddada aniyarsa...
Shugaba Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga likitocin Najeriya da sauran ƙwararrun ma’aikatan lafiya da ke aiki a ƙasashen waje da su dawo gida...