

Rundunar ’yan sandan Jihar Borno ta tabbatar da cewa ’yan Boko Haram sun kai hari kan ayarin ɗan takarar gwamnan jihar na jam’iyyar APC, Injiniya Mustapha...
Rundunar ’yan sandan Jihar Sokoto ta tabbatar da mutuwar mutane biyar, yayin da wasu uku suka jikkata sakamakon harin ’yan bindiga a ƙaramar hukumar Kebbe. Harin...
Jam’iyyar PDP a jihar Gombe ta zargi gwamnatin jihar da yin sakaci na nuna rashin ko in kula ga ma’aikatan manyan makarantu, bayan ƙungiyar ma’aikatan makarantun...
Gwamnatin tarayya ta musanta zargin cewa ita ko ƙungiyar Ecowas sun goyi bayan wani yunƙurin juyin mulki da ake zargin an yi a Jamhuriyyar Nijar. Ma’aikatar...
Ministan tsaron kasar nan, Janar Christopher Musa, ya gargadi gwamnoni da ‘yan majalisu kan rabon babura a matsayin tallafi, wanda yace wasu daga cikinsu na iya...
Gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya yi Alla-wadai da hare-haren ƴan bindiga da aka kai a wasu sassan jihar, inda ya ce, gwamnatinsa za ta...
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya soki tsarin rancen karatu na NELFUND, ya na mai cewa rance ba tallafin karatu ba ne, bashi ne da...
Ɗan takarar shugabancin kasar nan a jam’iyyar NDC, Peter Obi, ya buƙaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya fito fili ya yi bayani kan batutuwan da...
Hukumar Bincike ta kasar Amurka FBI, ta tabbatar da cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kasance cikin mutanen da ta gudanar da bincike a kansu...
Rundunar Sojin Saman Najeriya ta sanar da fara shirin daukar sabbin ma’aikata na bana, ga matasan kasar nan masu sha’awar shiga rundunar a matsayin masu sana’a...