

Gwamnatin Jihar Kano ta yi kira ga dukkan ƴan takarar siyasa da jam’iyyun da za su fafata a zaɓuka masu zuwa da su gudanar da yakin...
Gwamnatin Tarayya ta yi barazanar soke lasisin masu zuba jari da suka gaza fara aiwatar da ayyukan da aka ba su karkashin shirin tallata amfani da...
Hukumar Karɓar Korafi da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano, PCACC, ta kama wasu mutane biyu, Abdul’aziz Muhammad Wudil da Isyaku Sale, bisa...
Farashin ɗanyen man Brent ya haura dala 100 kan kowace ganga a kasuwar duniya a yau Laraba. Rahotonni sun bayyana cewa, wannan ne karon farko...
Kotun Tafi-da-gidanka kan Tsaftar Muhalli ta Hukumar Kwashe Shara ta Kano REMASAB ta hukunta Asibitin Sahara da wasu wuraren kasuwanci a Kano bisa karya ƙa’idojin tsaftar...
Hukumar Kula da Shige da Fice ta ƙasa ta kama mutane biyu tare da tsabar kuɗi ₦ miliyan 34 bisa zargin alaƙa da masu garkuwa da...
Rundunar Operation Fansan Yamma ta daƙile yunƙurin satar shanu sama da 500 a yankin Rugar Mande Kurmin, Ƙaramar Hukumar Igabi ta Jihar Kaduna, ranar 8 ga...
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta NAFDAC, ta ce ta lalata kayayyakin jabu da marasa inganci da darajarsu ta haura sama da Naira tiriliyan...
Hukumar aikin Hajji ta kasa NAHCON, ta sake tunatar da maniyyatan Hajjin 2027 cewa ranar 26 ga Satumba ce wa’adin kammala rajista da biyan kuɗin aikin...
Mayaƙa masu fafutukar ɓallewa a kasar Kamaru sun ayyana dokar kulle na tsawon mako guda a yankunan biyu na ƙasar da ake amfani da harshen Ingilishi....