

Gwamnatin Kano ta gudanar da ɗaurin auren zawarawa 3,000 ƙarƙashin shirin ta na auren gata, inda Gwamna Abba Kabir Yusuf ya kasance waliyyin malam Haruna Bashir,...
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bayyana damuwa bayan an tura kuɗi zuwa asusun ajiyarsa na sirri...
Hukumar Kula da Shige da Fice ta kasa ta ce sabon tsarin da ta bullo da shi na buga fasfo a Abuja bai shafi yin rijista...
Akalla mutum biyar ne suka mutu bayan wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kai harin ramuwar gayya a ƙauyukan Abugi da Kuchinda da Mikugi...
Jam’iyyar Accord ta yabawa Shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa umarnin da ya bayar na cire takunkumin da aka sanya kan asusun bankunan Gwamnatin Jihar Osun. Sai...
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Jigawa ta kama mutane 2 da ake zargin da sace wani jariri mai shekara 1 da rabi a babban asibitin Babura. ...
Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya amince da ware Naira biliyan 4 domin aiwatar da kashi na 2 na shirin ayyukan ci gaban al’umma...
Matatar Mai ta Dangote ya sanar da rage farashin fetur da Dizal da ga masu dillanci a kamfanin, a wani yunkuri na saukaka farashin man fetur...
Rundunar ‘Yan Sandan Babban Birnin Tarayya Abuja ta ƙwato bindigogi 2 da harsasai daga wata maboyar ‘yan bindiga da ke Dajin Madam, bayan wani sumame da...
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi maraba da ceto mutane 308 da aka sace a hare-hare daban-daban a jihohin Kwara da Niger, tare da yabawa...