

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Action Democratic Party (ADP) a zaben 2027, Ambasada Aliyu Bin Abbas, ya yi gargadi kan duk wani yunkuri na sauya...
Wani Ba’amuriken Kirista mai wa’azi, Kevin Rideout, ya samu ’yanci bayan shafe sama da watanni tara a hannun masu garkuwa da mutane a Jamhuriyar Nijar. Kungiyar...
Rundunar ’Yan Sanda ta kasa shiyya ta ɗaya da ke nan Kano ta kama mutane biyar bisa zargin sayar da jabun magungunan gargajiya da kuma yin...
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar da cewa matatun man kasar nan za su koma aiki, inda ya ce gwamnati na sake tsara yadda za...
Jami’ar Tarayya da ke Dutse a Jihar Jigawa, ta nemi haɗin kan Rundunar ’Yan Sandan jihar domin dakile tashe-tashen hankula da ayyukan ƙungiyoyin asiri da ake...
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta ICPC ta ce ta gano wasu hanyoyin damfarar albashin gwamnati, ciki har da wani jami’in da ya saka...
Jam’iyyar PDP tsagin Kabiru Tanimu Turaki, ta zargi jam’iyya mai mulkin kasa APC da amfani da kalaman tunzura jama’a da kuma barazanar tashin hankali wajen neman...
Hukumar kashe gobara ta Jihar Kano ta ce, wani matashi mai shekaru 18 ya rasu bayan ya fada cikin wani kududdufi a Karamar Hukumar Danbatta. ...
Gwamnatin Jihar Sokoto ta amince da kashe sama da Naira biliyan 1 domin sayen babura ƙirar Bajaj guda 1,000 da za a raba wa hukumomin tsaro...
Al’ummar Zambiya na gudanar da zaɓen shugaban ƙasa da na ƴan majalisar dokokin ƙasar. Ana kallon zaɓen a matsayin ma’aunin gwajin ingancin dimokuraɗiyya a ƙasar...