

Kungiyar Malaman Jami’o’in Najeriya (ASUU), reshen Jami’ar Northwest University da ke Kano (NWU), ta nuna damuwa kan jinkirin da ake samu wajen aiwatar da biyan wasu...
Rundunar yan sandan jihar Kano ta ce a sumamen data gudanar na kakkabe masu aikata muggan laifuka, a cikin kwanaki uku ta samu nasarar kama mutane...
Shirin tura jami’an sintirin dazuka na ci gaba da karɓuwa a sassan kasar nan, inda jihohin Kebbi, Gombe, Kwara, Kaduna, Edo, Imo, Bayelsa da Anambra suka...
Gwamnatin Jihar Zamfara ta gargadi ma’aikatan lafiya kan rashin zuwa aiki tare da yin barazanar ɗaukar matakan ladabtarwa ga duk wanda aka samu da sakaci a...
Kungiyar tarayyar Turai da Gwamnatin Tarayyar Najeriya sun sanar da gudanar da Taron Kasuwanci tsakanin Najeriya da Tarayyar Turai karo na 10 a Legas ranar 25...
Rundunar ’yan sandan Jihar Oyo ta tabbatar da cafke mutane hudu tare da kashe wasu biyu a yankin Ayegun da ke karamar hukumar Oluyole a Ibadan,...
Gwamnatin Jihar Kano ta ba da umarnin dakatar da sare bishiyoyi ba tare da ka’ida ba a harabar gidan talabijin na jihar, Abubakar Rimi Television (ARTV),...
Ƙungiyar likitoci masu neman ƙwarewa ta kasa (NARD) ta bai wa gwamnatin tarayya wa’adin kwanaki 21 da ta fara aiwatar da tsarin kasa na kare ma’aikatan...
Hukumar Kiyaye afkuwar Haddura ta Kasa FRSC ta ce adadin hadurran mota ya ragu da kashi 27 cikin 100 a lokacin bukukuwan Babbar Sallah na shekarar...
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta sanar da cewa za ta fara tantance wadanda suka nemi shiga shirin auren zawarawa daga ranar Litinin, 8 ga Yunin...