

Gwamnatin Tarayya ta ce akalla mutum 146 ne suka mutu sakamakon cutar zazzabin Lassa daga watan Janairu zuwa tsakiyar Maris na shekarar nan da muke ciki...
Tsohon Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El’rufa’i ya gurfana a gaban babbatar kotun tarayya dake Kaduna da safiyar yau Talata. Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da...
Rundunar ’yan sandan Jihar Bauchi ta kama wasu da ake zargi da satar babura a garin Yuli. Hakan na cikin sanarwar da jami’in hulda da jama’a...
Hukumar ba da agajin gaggawa ta Najeriya NEMA tare da haɗin gwiwar Ofishin Kula da Shige da Fice na Ƙasa da Ƙasa IOM sun karɓi ‘yan ...
Hadin gwiwar kungiyoyin fararen hula a kasashen Niger, Mali da Burkina Faso sun gudanar da gangami domin nuna kin amincewa da bukatar kasashen Turai na sakin...
Asusun bayar da lamunin kudin karatu na kasa NELFUND, ya musanta rahotannin da ke cewa an ƙara kuɗin alawus na ɗalibai zuwa naira dubu ashirin da...
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na ɗaukar tsauraran matakai domin shawo kan matsalar rashin tsaro da ke addabar...
Ana dai gudanar da wannan taro ne a gidan Sanata Kwankwaso da ke Miller Road a karamar hukumar Nassarawa a jihar Kano a yau Litinin 30...
Tsohon ɗan takarar gwamna a Kano a Jam’iyyar APC na shekarar 2023, Nasiru Yusuf Gawuna, ya yi murabus daga mukaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwa Bankin bada...
Hukumar kula da yanayi ta Najeriya NiMet ta yi hasashen samun hazo a wasu jihohin Arewacin Najeriya daga yau Litinin zuwa Laraba. Hakan na kunshe a ...