

Iran da Isra’ila sun bayyana cewa sun dakatar da hare-haren da suke kai wa juna bayan kira da Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi na a...
Gwamnan Jihar Borno, Babagana Zulum, ya ziyarci mutanen Ngoshe da aka kubutar daga hannun ‘yan ta’adda bayan sun shafe kusan watanni uku a tsare. A yayin...
Ƴan bindiga sun yi garkuwa da dattijan wani ƙauye a ƙaramar hukumar Maradun da ke jihar Zamfara bayan sun yi yunƙurin yin sulhu sanadiyyar rashin tsaron...
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da Joseph Olasunkanmi Tegbe a matsayin sabon Ministan Wutar Lantarki, sannan ya rantsar da Ambasada Sola Enikanolaiye a matsayin Karamin...
Kungiyar Malaman Jami’o’in Najeriya (ASUU), reshen Jami’ar Northwest University da ke Kano (NWU), ta nuna damuwa kan jinkirin da ake samu wajen aiwatar da biyan wasu...
Rundunar yan sandan jihar Kano ta ce a sumamen data gudanar na kakkabe masu aikata muggan laifuka, a cikin kwanaki uku ta samu nasarar kama mutane...
Shirin tura jami’an sintirin dazuka na ci gaba da karɓuwa a sassan kasar nan, inda jihohin Kebbi, Gombe, Kwara, Kaduna, Edo, Imo, Bayelsa da Anambra suka...
Gwamnatin Jihar Zamfara ta gargadi ma’aikatan lafiya kan rashin zuwa aiki tare da yin barazanar ɗaukar matakan ladabtarwa ga duk wanda aka samu da sakaci a...
Kungiyar tarayyar Turai da Gwamnatin Tarayyar Najeriya sun sanar da gudanar da Taron Kasuwanci tsakanin Najeriya da Tarayyar Turai karo na 10 a Legas ranar 25...
Rundunar ’yan sandan Jihar Oyo ta tabbatar da cafke mutane hudu tare da kashe wasu biyu a yankin Ayegun da ke karamar hukumar Oluyole a Ibadan,...