

Rahotanni daga hukumomin Isra’ila sun ce wani hari da Iran ta kai da makami mai linzami a Tel Aviv a yau ya jikkata mutum 14.. ...
Hukumar yaƙi da cin hanci ta ICPC ta sake kama tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufa’i, bayan da aka kasa kammala sauraron buƙatar belinsa a...
Ministan harkokin cikin gida na Nijeriya Olubunmi Tunji Ojo ya ce ‘yan kasashen waje sama da 840,000 ne wa’adin bizarsu ya kare a kasar, kuma ba...
Gwamnatin Tarayya ta ce akalla mutum 146 ne suka mutu sakamakon cutar zazzabin Lassa daga watan Janairu zuwa tsakiyar Maris na shekarar nan da muke ciki...
Tsohon Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El’rufa’i ya gurfana a gaban babbatar kotun tarayya dake Kaduna da safiyar yau Talata. Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da...
Rundunar ’yan sandan Jihar Bauchi ta kama wasu da ake zargi da satar babura a garin Yuli. Hakan na cikin sanarwar da jami’in hulda da jama’a...
Hukumar ba da agajin gaggawa ta Najeriya NEMA tare da haɗin gwiwar Ofishin Kula da Shige da Fice na Ƙasa da Ƙasa IOM sun karɓi ‘yan ...
Hadin gwiwar kungiyoyin fararen hula a kasashen Niger, Mali da Burkina Faso sun gudanar da gangami domin nuna kin amincewa da bukatar kasashen Turai na sakin...
Asusun bayar da lamunin kudin karatu na kasa NELFUND, ya musanta rahotannin da ke cewa an ƙara kuɗin alawus na ɗalibai zuwa naira dubu ashirin da...
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na ɗaukar tsauraran matakai domin shawo kan matsalar rashin tsaro da ke addabar...