

Ministan Tsaro, Janar Christopher Gwabin Musa mai ritaya, ya musanta rahoton da ke yawo cewa yana shirin yin murabus daga muƙaminsa. Hakan na cikin sanarwar da...
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya yi Allah-wadai da hare-haren kyamar baki da aka kai wa ’yan Najeriya da sauran ’yan Afirka a kasar Afirka ta...
Babban bankin Najeriya CBN, ya bayyana cewa ya bude wa hukumar da ake takaddama kan sahihancinta mai suna ‘Presidential Foreign Investment Promotion Council’ PFIPC asusun ajiyar...
Shugabannin Ansaru da gwamnatin Najeriya ke zargi da laifukan ta’addanci sun sun amsa laifukansu a kotu, bayan shafe watanni suna musanta zarge-zargen. An kama mutanen ne...
Hukumar Tsaro ta Civil Defence reshen jihar Jigawa, ta tabbatar da mutuwar matafiya 11 sakamakon hatsarin kwale-kwale da ya afku a Karamar Hukumar Ringim. Mai...
Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa NDLEA ta ce ta kama kwayoyin Tramadol sama da miliyan 1 da dubu dari biyar da...
Mazauna unguwar Dakata da kewayenta, sun gudanar da tattakin lumana na ankarar da gwamnatin jihar Kano, mahukunta kama daga ‘yan Majalisar Jiha da Tarayya dangane da...
Kotu a birnin Accra na ƙasar Ghana ta yanke wa wata fitacciyar ‘yar TikTok mai suna Camilla Alhassan, hukuncin ɗaurin shekara guda a gidan yari tare...
Ƙasar Spain ta zama zakarar gasar cin Kofin Duniya ta FIFA ta shekarar 2026 bayan ta doke mai riƙe da kofin, Argentina, da ci 1-0 a...
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya isa birnin Lungi na kasar Saliyo domin halartar taron shugabannin kasashe da gwamnatocin kungiyar ECOWAS karo na 69. ...