

Fadar Shugaban Ƙasa ta yi watsi da alkawarin tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, na dawo da tallafin man fetur idan aka zaɓe shi a 2027,...
Asusun Tallafawa Manyan Makarantun kasar nan, TETFund, ya amince da ware kimanin Naira biliyan 2 da miliyan 530 ga kowace jami’ar gwamnati a ƙarƙashin shirin tallafawa...
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Mista Abel Olumuyiwa Enitan a matsayin sabon Shugaban Ma’aikatan Gwamnatin Tarayya. Sanarwar ta ce Enitan zai fara aiki...
Hukumar Tsara Birane da ta Jihar Kano (KNUPDA) ta bukaci mazauna jihar da su tabbatar sun mallaki izinin gini kafin fara duk wani aikin gini, tana...
Wasu tsoffin Sojojin kasar nan, sun gudanar da zanga-zanga a birnin tarayya Abuja, bayan da jami’an tsaro suka hanasu shiga harabar Ma’aikatar Tsaro domin neman a...
Shugaban Jami’ar Jihar Kaduna Farfesa Abdullahi Ibrahim Musa, ya musanta ikirarin reshen Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta kasa ASUU na cewa fiye da malamai 200 sun bar...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana aniyar fara harkokin karatu a Kwalejin Fasaha ta Gaya Polytechnic nan ba da jimawa ba, yayin da ake ci gaba da...
Rundunar ’Yan Sandan jihar Sokoto ta ce, jami’anta sun hallaka ‘ƴan bindiga biyu tare da ƙwato bindigogi kirar AK 47 guda biyu daga wajensu bayan daƙile...


‘Yan takarar shugabancin ƙasa da wasu jam’iyyun siyasa sun rattaba hannu kan Yarjejeniyar Zaman Lafiya ta Ƙasa domin gudanar da kamfen na zaɓen 2027 cikin lumana,...
Alƙaluman hukumar lafiya a Kamaru sun ce mutanen da suka harbu da cutar kwalara ko kuma Amai da Gudawa a sassan ƙasar ya haura dubu guda...