

Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, na shirin gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2026 ga Majalisar Dokokin jihar a yau Juma’a, bayan da majalisar ta amince da...
Wani gini mai hawa biyu ya rushe a safiyar yau Juma’a a kan titin Sultan Road da ke unguwar Nassarawa GRA a birnin Kano, lamarin da...
Ministan Muhalli na Najeriya, Balarabe Abbas Lawal, ya yaba wa gwamnatin Jihar Kano bisa matakan da take dauka na dasa bishiyoyi da farfado da muhalli, yana...
Dakarun Rundunar Operation Haɗi Kai sun ceto mutane 2 da aka sace tare da kama wasu da ake zargi da kai wa ‘yan ta’adda kayayyaki a...
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya jagoranci wani taron tsaro a Fadar sa da ke Abuja da yammacin Alhamis din makon nan tare da manyan hafsoshin...
Jam’iyyar SDP ta soki matakin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na naɗa Shugaban Ma’aikatansa, Femi Gbajabiamila, a matsayin shugaban kwamitin da zai tsara dokar aiwatar da kafa...
Shugaban ƙasar Zimbabwe, Emmerson Mnangagwa, ya tsawaita wa’adin mulkinsa da karin shekaru 2, lamarin da zai ba shi damar ci gaba da zama shugaban ƙasar har...
Gwamnonin jihohin Arewa sun kafa Asusun Tsaron Arewacin Najeriya, tare da rantsar da kwamitin amintattu da zai kula da tafiyar da asusun. Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Arewa,...
Mazauna unguwar Dorayi bayan gidan Sarkin Dutse sun koka kan matsalar ambaliyar Ruwa a a yankin, tare da neman daukin mahukunta. Hakan na cikin wata...
Rundunar sojin Najeriya ta ce, mutane shida da ake zargin yan ƙungiyar tada ƙayar baya na ISWAP ne, tare da iyalansu, sun miƙa wuya ga dakarun...