

Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta yi bayani kan harbe-harben da aka kwashe tsawon dare ana ji har zuwa wayeywar garin Asabar a Yamai, babban birnin kasar inda...
Cibiyar Daƙile Yaɗuwar Cututtuka ta Najeriya (NCDC) ta ce sama da mutane 10,000 ne aka tabbatar sun kamu da cutar mashaƙo a 2026. Darakta-Janar na NCDC,...
Fadar Shugaban Ƙasa ta yi watsi da alkawarin tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, na sake buɗe iyakokin Najeriya idan ya lashe zaɓen 2027. Mai ba...
A yau ne Mai Martaba Sarkin Kano, Khalifa Muhammadu Sanusi na biyu zai gudanar da hawan sallar gani a cikin birnin Kano wanda zai kasance karo...
Rundunar ’yan sandan kasar nan ta gabatar da wasu mutane huɗu, ciki har da likitocin ƙoda biyu, bisa zargin hannu a wata ƙungiyar safarar mutane da...
Hukumar Shige da Fice ta Amurka, ICE, ta fitar da sabbin sunayen ƴan Najeriya 10 da take shirin kora daga ƙasar bisa zargin aikata laifuka. An...
Ma’aikatar Muhalli da Sauyin Yanayi da Albarkatun Ruwa ta Jihar Kano ta bukaci ’yan kasuwar Abbatuwa da su kwashe shara da kuma kashin dabbobin da suka...
Lauyoyin shugaban ƙungiyar Miyetti Allah Kautal Hore ta ƙasa, Bello Bodejo, sun zargi hukumar DSS da sake kama shi jim kaɗan bayan da hukumar EFCC ta...
Wasu ’yan bindiga sun kashe shugaban jam’iyyar APC na Karamar Hukumar Dekina a Jihar Kogi, Ishaq Yunusa, tare da yin garkuwa da wani mutum da ke...
Rundunar sojin kasar nan ta ce dakarunta sun lalata wani sansanin ’yan ta’adda a yankin Kopre, da ke Karamar Hukumar Hong a Jihar Adamawa. Rundunar ta...