

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta bukaci mutanen da ke ikirarin mallakar filayen hukumomin gwamnati da su gabatar da takardun da ke tabbatar da mallakarsu. Shugaban kwamitin...
Shirin kare muhalli da inganta aikin gona da sarrafa albarkatun Ruwa da rage illolin sauyin yanayi da daƙile zaizayar ƙasa, a yankunan da ke fama da...
Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris Kauran Gwandu, ya ziyarci al’ummar Tsamiya da ke Karamar Hukumar Bagudo domin jajanta musu kan hare-haren ’yan bindiga da aka kai...
Jami’an Rundunar ’Yan Sandan kwantar da tarzoma watau Mobile Police, sun daƙile harin da ’yan bindiga suka kai kan ofishin su da ke Jootar a jihar...
Majalisar masarautar Rano ta daga darajar Dagacin Fammar Alhaji Isma’ila Usman Fammar zuwa Hakimin gundumar Fammar da kuma Dagacin Dunkuran Durba Alhaji Nura Abdulkadir Ja’e zuwa...
Ƙungiyar kwallon ƙafar mata ta Kamaru, Indomitable Lionesses, ta fitar da zakarun gasar, Super Falcons ta Najeriya, daga gasar cin kofin Afrika ta mata ta 2026....
Kungiyar da ke rajin tabbatar da adalci ta SERAP ta bukaci dukkan ’yan takarar shugaban kasa a zaben 2027, ciki har da shugaba Bola Ahmed Tinubu,...
Jam’iyyar African Democratic Congress, ADC, ta zargi Hukumar ICPC da kare wasu jami’an gwamnati a binciken badakalar da ake zargin ta shafi Presidential Foreign Investment Promotion...
Rundunar haɗin gwiwa ta Operation FANSAN YAMMA ta ce dakarunta sun kama wani mutum da ake zargi da taimaka wa ’yan bindiga wajen safarar kuɗi da...
Aƙalla mutane 16 ne aka ceto da ransu bayan rushewar wani ginin zama a Dan Dishe, Kwanar Yashi, da ke ƙaramar hukumar Fagge a jihar Kano....