

Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa NDLEA ta ce ta kama kwayoyin Tramadol sama da miliyan 1 da dubu dari biyar da...
Mazauna unguwar Dakata da kewayenta, sun gudanar da tattakin lumana na ankarar da gwamnatin jihar Kano, mahukunta kama daga ‘yan Majalisar Jiha da Tarayya dangane da...
Kotu a birnin Accra na ƙasar Ghana ta yanke wa wata fitacciyar ‘yar TikTok mai suna Camilla Alhassan, hukuncin ɗaurin shekara guda a gidan yari tare...
Ƙasar Spain ta zama zakarar gasar cin Kofin Duniya ta FIFA ta shekarar 2026 bayan ta doke mai riƙe da kofin, Argentina, da ci 1-0 a...
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya isa birnin Lungi na kasar Saliyo domin halartar taron shugabannin kasashe da gwamnatocin kungiyar ECOWAS karo na 69. ...
Shugaban Jam’iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya gana da Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin, tare da Sanatan Kano ta Tsakiya, Rufai Hanga,...
Sojojin Operation HADIN KAI tare da jami’an ‘Yan Sandan Mopol sun dakile wani yunkurin harin mayakan ISWAP a Federal Government Girls College (FGGC) da ke Monguno...
Hukumar Kwastam mai kula da shiyyar Kano da Jigawa ta sanar da cewa ta tara kuɗaɗen haraji da suka kai Naira biliyan 63.78 tsakanin watan Janairu...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da tsohon gwamnan Jihar Ribas, Rotimi Amaechi, ya shigar domin ƙalubalantar nasarar tsohon mataimakin shugaban...
Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation Whirl Stroke tare da haɗin gwiwar jami’an tsaron al’umma na jihar Benue sun kashe wasu da ake zargin...