

Majalisar dokokin jihar Kano ta dakatar da shugabannin ƙananan hukumomin Rogo da Ɓagwai da kuma Bebeji na tsawon watanni uku. Majalisar ta dauki wannan mataki...
Majalisar Tattaunawar ƙungiyoyin ƙwadago,ta Najeriya JNPSNC, ta buƙaci Ministan Kuɗi kuma Ministan Kula da Tattalin Arziki, Taiwo Oyedele, da ya kira taron gaggawa domin tattauna jinkirin...
Rundunar ‘yan sandan jihar Sokoto, ta ce, ta kama mutum shida da ake zargi da hannu a laifukan fasa gidaje, sata da kuma karɓar kayayyakin sata...
Rundunar ‘Yan sandan Jihar Bauchi sun kama mutane 2 da ake zargi da bai wa masu garkuwa da mutane bayanai dangane da harin da aka kai...
Shugabannin jam’iyyar PDP na jihohi masu goyon bayan Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, sun buƙaci tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan ya fito ya nesanta kansa...
Gwamnatin Jihar Kano ta yi kira ga ‘yan kasuwa da masu zuba jari da su saka hannun jari a fannin tsaftar muhalli domin inganta lafiyar al’umma,...
Bangaren jam’iyyar PDP da ke goyon bayan Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya ce wallafa sunayen ‘yan takararsa na shugaban ƙasa da na majalisun dokoki...
Iyalai da dama sun rasa matsugunansu bayan ruwan sama mai ƙarfi ya haddasa ambaliya a wasu sassan birnin Damaturu, babban birnin Jihar Yobe. Mazauna yankunan...
Fadar Shugaban Ƙasar Najeriya, ta yi watsi da ikirarin tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, cewa gwamnatin tarayya ta samu ƙarin kuɗaɗen shiga daga man fetur...
Tsohon shugaban ƙasar Venezuela, Nicolas Maduro, wanda ke tsare a wani gidan yari a birnin New York na Amurka, ya bayyana goyon bayansa ga duk wata...