

Gwamna Adeleke ya janye karar da ya shigar kan EFCC, ya ce tsoma bakin da Shugaba Tinubu ya yi, ya sa maganar ta mutu Gwamnan Jihar...
Ɗan wasan ƙasar Portugal, Cristiano Ronaldo, ya bayyana cewa akwai yiwuwar ya yi ritaya daga buga ƙwallon ƙafa bayan kammala kakar wasannin shekarar 2026/2027. Ronaldo mai...
Ƙungiyar Barcelona ta cimma yarjejeniya da Manchester City domin sayen ɗan wasan tsakiyar ƙasar Spain, Rodri, kan kuɗin kusan Yuro miliyan 75, kwatankwacin dala miliyan 87....
Ɗan takarar jam’iyyar African Democratic Congress, ADC, a zaɓen gwamnan Osun, Najeem Salaam, ya taya Gwamna Ademola Adeleke murnar sake zaɓarsa, yana mai cewa sakamakon zaɓen...
Tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai ya shigar da sabuwar kara kan hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC, yana neman diyyar Naira...


Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya sake lashe zaben gwamnan jihar da aka gudanar ranar Asabar, bayan hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya, INEC, ta...
Rundunar ’yan sandan jihar Borno ta ce jami’anta sun gano wani gurneti a kan wani murfin magudanar ruwa a yankin Moduganari da ke Maiduguri, babban birnin...
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ce mulkin Kano ba abu ne mai sauƙi ba, saboda yawan al’ummarta da kuma kasancewarta jiha mai ɗauke da...
Rundunar Sojin Najeriya ta ce dakarunta sun lalata sansanonin kungiyar IPOB guda uku tare da kwato makamai da abubuwan fashewa a jihar Anambra. Ta cikin...
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke na Jam’iyyar Accord, ya lashe zaben gwamna a kananan hukumomi 19 daga cikin 30 na jihar. Babban abokin hamayyarsa, Bola Oyebamiji...