

Hukumar jin daɗin alhazai ta jihar Kano, ta ƙara wa’adin yin rijistar aikin Hajjin baɗi zuwa 31 ga watan nan da muke ciki na Agusta. ...
Wata tawaga daga fadar shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ta kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan marigayi fitaccen ɗan siyasa kuma dattijon ƙasa Alhaji Hamza Usman Darma,...
Gwamnatin jihar Kano, ta ce ta fara yunƙurin gudanar da aikin ruɓanya ayyukan matatun Ruwa da jihar ke da su domin tabbatar da cewa kowanne yanki...
Kamfanin Nestlé Milo ya tallafa wa masu sana’ar sayar da Shayi 2,000 a Kano da Jos ƙarƙashin shirinsa na tallafa wa kwastomomin da suka jima su...
Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya, NDLEA, reshen jihar Kano, ta ce za ta haɗa gwiwa da Cibiyar Ci gaban Ƙwarewar Aiki...
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa kana dan takakar shugaban kasa a jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta bayyana cikakkun bayanai kan yadda...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, zai jagoranci wani babban taro kan ma’adinan da ake matuƙar buƙata a duniya, wanda za a gudanar a Manhattan, New York,...
Jam’iyyar ADC ta zargi gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu da mayar da kwamitin yakin neman zabensa na 2027 tamkar “Cibiyar gyaran hali” ga wasu mutanen da...
Rundunar sojin sama ta kasa ta ce ta kashe ’yan ta’addan ISWAP 36 a wasu hare-haren sama da ta kai a kananan hukumomin Monguno da Biu...
Jami’an tsaro a jihar Kaduna sun kuɓutar da mutane uku da aka yi garkuwa da su, bayan kai samame maboyar da ake zargin ’yan bindiga ne...