

Farashin ɗanyen man fetur ya sake haura sama da dala 100 kan kowacce ganga guda, bayan ya yi ƙasa sosai a jiya Litinin. A kasuwannin...
Babbar kotun jihar Kano mai lanba 17 karkashin jagorancin mai sharia Abdu Maiwada Abubakar, ta bai wa hukumar zabe ta Kano umarnin soke shaidar lashe zabe...
Tsohon Ministan Shari’a na Najeriya Abubakar Malami, ya zargi hukumar EFCC da yin amfani da karfin iko ba bisa ka’ida ba, bayan da ya ce jami’an...
Rundunar ’yan sandan Jihar Kwara ta tura karin jami’an tsaro zuwa yankin Kaiama domin karfafa tsaro da tabbatar da lafiyar mazauna yankin da matafiya bayan fashewar...
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ICPC ta sanar da shirinta na gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, a gaban kotu a...
Gwamnatin kasar Mali ta amince ta sakin ƴanta’adda sama da 100 saboda samun damar kai man fetur a wasu biranen da ke ƙarƙashin ƴan ta’adda. ...
Babban Sufeton Rundunar ƴan sandan Najeriya, Olatunji Disu, ya bayar da umarnin rushe duk rundunonin ƴan sanda na musamman. A cikin wata sanarwa da jami’in...
Ma’aikatar tsaron Qatar ta ce mutum shida sun mutu bayan wani jirgi mai saukar ungulu na ƙasar ya faɗo. Qatar ta ce jirgin ya rikito ne...
Wasu ƴanbindiga sun kai hari gidan sakataren ƙaramar hukumar Kibiya da ke jihar Kano tare da sace shi. Shugaban majalisar kansilolin ƙaramar hukumar Hon. Sabo...
Rundunar tsaro ta Civil Defence shiyyar jihar Jigawa, ta bukaci al’ummar jihar da su kasance masu taka-tsantsan da kuma kula da duk wata mu’amala da za...