

Ƙungiyar Tuntuba ta Arewa Arewa ACF, ta ƙaddamar da kwamitin kula da Asusun Tallafi na Naira biliyan 100 domin inganta ilimi da ƙarfafa matasa da bunƙasa...
Hukumar bada Lamunin Ilimi ta Najeriya NELFUND, ta tabbatar da cewar an samu matsala ta fasaha da ta samu a shafin ta na Internet da ya...
Gwamnatin Jihar Kano ta rufe Gidan daukar shirin fina-finai a Unguwar Bello da ke Dorayi Karamar Hukumar Gwale wanda jarumin masana’antar Kannywood Sultan Abdurrazak ya samar....
Majalisar Dinkin Duniya ta zargi hukumomin Isra’ila da jami’an tsaron ta da kashe yara a Gaza da gangan, tare da bayyana hakan a matsayin wani shirin...
Rahotanni daga jihar Kebbi, sun tabbatar da cewar Tsohon shugaban jam’iyyar APC na Jihar , Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ’yan bindiga bayan sace...
Mutum biyu sun rasu yayin da wasu takwas suka jikkata sakamakon sabon rikicin da ya ɓarke tsakanin matasan ƙauyukan Inkil da Bujinji a Jihar Bauchi. ...
Mai Martaba Sarkin Kano, Khalifa Muhammadu Sanusi II, ya yi kira ga hakimai, dagatai da masu unguwanni da su ƙara himma wajen dasa bishiyoyi domin rage...
Al’ummar unguwar Dorayi Ƙarama da maƙwabtanta sun miƙa ƙorafi ga Hukumar Tace Fina-finai da Dab’i ta Jihar Kano, inda suka bayyana rashin amincewarsu da shirin samar...
Rundunar ’yan sandan Jihar Kaduna ta musanta rahotannin da ke cewa DPO na Marabar Jos, ASP Abdullahi S. Fakai, ya miƙa wata mata mai suna Ummulkairi...
Gwamnatin Jihar Kano ta rufe wasu makarantu masu zaman kansu guda biyu da ke horas da ma’aikatan lafiya a ƙaramar hukumar Nasarawa, bisa zargin karya ƙa’idojin...