

Sabon harajin kashi 15 cikin 100 da shugaban Amurka, Donald Trump ya laftawa dukan ƙasashen duniya ya fara aiki. Shugaban ya sanar da matakin ne,...
Gwamnatin jihar Kano ta ce zata fara hukunta masu lika fasta wato duk wata takarda da take dauke sako a gine-ginen gwamnati. A wata sanarwa...
Mataimaki na Musamman ga tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, kan harkokin yaɗa labarai, Muyiwa Adekeye, ya bayyana damuwa kan halin lafiyar ubangidansa yayin da yake...
Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sake bayyana kudurinsa na kafa rundunar ‘yan sandan jihohi domin dakile matsalar rashin tsaro da ke addabar sassa daban-daban na...
Hukumar kula da yanayi ta kasa NiMET ta ce jihohin Arewa za su fuskanci yanayin hazo da iska na tsawon kwanaki uku daga yau Litinin zuwa...
Hukumomin tsaro sun ceto mutane 21 da aka yi garkuwa da su tare da cafke mutane hudu a Dutsen Dargaza da ke Karamar Hukumar Danmusa ta...
Kungiyar Kare Haƙƙin Dan Adam, ta Amnesty International ta bukaci da a kawo ƙarshen ayyukan ’yan ta’adda a Jihar Zamfara, da ta ce rashin tsaro ya...
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yaba da yadda aka gudanar da zaben cike gurbi a jihar ba tare da tashin hankali ko magudi ba. Gwamnan...
PDP ta doke APC da sauran jam’iyyun da suka tsaya takarar shugabancin Gwagwalada a Abuja Hukumar zaben Nijeriya INEC ta ayyana Mohammed Kasim na jam’iyyar...
APC ta lashe zaben ‘yan majalisar dokokin Ungoggo da KMC a jihar Kano A mazabar Kano Municipal, dan takarar jam’iyyar APC Aliyu Nabil Daneji ya samu...