

Hukumar Kula da Kwashen Shara da Tsaftar Muhalli ta Jihar Kano REMASAB, ta kafa Kwamitin Karta-Kwana domin ƙara sa ido da tabbatar da ana bin dokoki...
Ofishin jakadancin Amurka da ke kasar nan ya gargaɗi ‘yan kasarm kan yiwuwar harin ta’addanci da ka iya shafar cibiyoyin ta da kuma makarantu masu alaka...
Kungiyar masu gidajen sayar da mai ta kasa PETROAN, ta yi gargadin cewa farashin Man fetur na iya kaiwa kusan Naira 2,000 a kan kowace lita...
Majalisar Koli ta Shari’ar addinin musulunci ta kasa ta bayyana damuwa kan wasu kalamai da wani malamin Coci, Rabaran Ezekiel Dachomo, ya yi, da ta ce...
Kwamitin hadakar kungiyar samar da cigaban siyasa ta kasa CPAC ta bukaci gwamnatin tarayyar da ta gaggauta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, a...
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa bai ji daɗin naɗin Mojtaba Khamenei a matsayin sabon jagoran addinin Iran ba kamar yadda gidan talabijin na Fox...
Hukumar Hisba ta ce za ta hukunta duk wanda ta samu ya na aikata ba dai-dai ba a masallatan da ake gudanar da sallar Ittikafi musamman...
Gwamnan Jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri, ya sanya dokar hana fita ta awanni 24 a ƙaramar hukumar Lamurde sakamakon sake barkewar rikicin ƙabilanci a wasu sassan yankin....
Mojtaba Khamenei ya zama sabon jagoran addinin ƙasar Iran, bayan da majalisar ƙwararrun ƙasar ta zaɓe shi domin ya gaji mahaifinsa Ayatollah Ali Khamenei. Gidan talabijin...
Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar wa ‘yan Najeriya da rundunar sojin kasar cewa gwamnati za ta yi nasara kan matsalolin tsaro da ke addabar...