

Sanata Aishatu Binani ta samu tikitin takarar gwamnan jihar Adamawa a jam’iyyar NDC. Hakan dai na zuwa ne bayan yarjejeniyar masalaha da suka yi da...
Mai martaba Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sanusi II, ya buƙaci gwamnatin jihar kano da ta ci gaba da yin ayyukan alheri da ta ke wa al’umma...
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya tabbatar da cewa Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II yana nan daram akan kujerarsa ta sarauta, yana...
Majalisar masarautar kano ta sanar da janyewa daga dukkan shirye-shiryen gudanar haye-hayen bikin babbar sallah na bana. Masarautar Kano ta bayyana hakan ne ta bakin...
Fadar Mai Alfarma Sarkin Musulmi, ta ƙaryata labarin da ake yaɗawa ta wani bidiyo a shafukan sada zumunta inda ake cewa an gudanar da zanga-zangar ƙyamar...
Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da wani lauya mai suna Johnmary Jideobi ya shigar, inda yake neman a hana...
Jam’iyyar ADC ta bayyana sakamakon zaben da ta gudanar a ƙananan hukumomin Kano guda arba’in da hudu da ta gudanar. Jam’iyyar ta ayyana Alhaji Atiku Abubakar...
An wayi gari cikin yana yin kwallewar Rana a kasa mai tsarki a daidai lokacin da al’ummar musulmin Duniya kusan miliyan biyu ke gudanar da tsaiwar...
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Laraba 27 da Alhamis 28 ga watan Mayun 2026 a matsayin ranakun hutun bikin Babbar Sallah. Ministan Harkokin Cikin Gida, Olubunmi...
Rundunar sojin kasar nan da ke gudanar da aikin ‘Operation Hadin Kai’ ta bukaci mazauna yankin Arewa maso Gabas su kasance cikin shiri da taka-tsantsan a...