

Hukumar tsaro ta Civil Defence shiyyar Kano, ta bukaci al’ummar jihar da su ci gaba da ba da gudummawa wajan tallafawa harkokin tsaro. Shugaban hukumar...
Rundunar ‘yan sandan jihar Borno ta ce ba gaskiya ba ne rade radin da ake yadawa a kafafen sada zumunta na cewa za a gudanar da...
Tsohon shugaban kasar nan, Cif Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa rashin shugabanci na gari shi ne babban abin da ke kawo cikas ga ci gaban kasashen...
Kwamitin Majalisar Dattawa mai kula da asusun gwamnati ya yi barazanar kama wasu tsoffin manyan jami’an kamfanim mai na NNPCL bisa zargin rashin bayyana yadda aka...
Majalisar dokokin Kano ta gayyaci mataimakin gwamna kwamred Aminu Abdussalam Gwarzo da yaje ya kare kansa dangane da wasu zarge-zarge da ake masa ta hanyar aika...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci Ministan Sufurin Jiragen Sama, Festus Keyamo, tare da Hukumar Kula da Filayen Jiragen Sama FAAN, da su dakatar da...
Wata babbar jami’ar MDD ta kai ziyarar ba-zata a garin Dilling na jihar Kordofan a Sudan ta Kudu, a wani mataki da ake gagarumi ne kan...
Gwamnatin Jigawa ta ɗauki alwashin ci gaba da bibiyar harkokin da suka shafi Walida har zuwa ƙarshe domin tabbatar da adalci. Gwamna Malam Umar Namadi ne...
Babbar Kotun Tarayya da ke birnin tarraya Abuja ta ɗage shari’ar da ake yi wa tsohon Ministan Shari’a na Tarayya, Abubakar Malami da ɗansa Abdulaziz kan...
Hukumomi a Najeriya sun dakatar da dukkan ziyarar ibada zuwa ƙasar Isra’ila nan take, sakamakon matsalolin tsaro da ke tasowa daga rikicin da ke ƙara ta’azzara...