

Gwamnatin Kano za ta kara sabunta alakar ta da kasar Turkiyya, musamman a bangaren zuba hannun jari domin habaka tattalin arzikin jihar. Gwamnan Kano Alhaji Abba...
Ministan Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya caccaki gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, kan abin da ya kira rawar kafa, yayin da rikici ke ci gaba...
Hukumar kiyaye afkuwar hadura ta kasa FRSC ta amince da sauya wurin aiki ga manyan jami’anta 162 a wani babban sauyi da aka yi a manyan...
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya jinkirta tafiyarsa da ya shirya yi zuwa Jihar Ogun, domin kai ziyarar jaje zuwa birnin Jos, sakamakon hare-haren da suka...
Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya bayar da tallafin naira miliyan 150 ga iyalan jami’an soja uku da suka rasa rayukansu a hare-haren baya-bayan nan...
Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta cire sunan Sanata David Mark a matsayin shugaban jam’iyyar ADC tare da Abdulra’uf Aregbesola a matsayin sakatare janar na jam’iyyar daga...
Rahotanni daga hukumomin Isra’ila sun ce wani hari da Iran ta kai da makami mai linzami a Tel Aviv a yau ya jikkata mutum 14.. ...
Hukumar yaƙi da cin hanci ta ICPC ta sake kama tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufa’i, bayan da aka kasa kammala sauraron buƙatar belinsa a...
Ministan harkokin cikin gida na Nijeriya Olubunmi Tunji Ojo ya ce ‘yan kasashen waje sama da 840,000 ne wa’adin bizarsu ya kare a kasar, kuma ba...
Gwamnatin Tarayya ta ce akalla mutum 146 ne suka mutu sakamakon cutar zazzabin Lassa daga watan Janairu zuwa tsakiyar Maris na shekarar nan da muke ciki...