

Ana fargabar mutuwar mutane ashirin da uku, yayin da fiye da dari uku da goma suka kamu da cutar kwalara ko kuma ake zargin sun kamu...
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya naɗa Dr. Lawan Ahmed Muhammad Sani a matsayin sabon Sarkin Gumel na 17, bayan rasuwar mahaifinsa, Alhaji Dr. Ahmed...
Rundunar Operation Hadin Kai ta ce dakarunta sun halaka ’yan ta’adda 152, tare da kama wasu 142, yayin da 219 suka mika wuya a ayyukan da...
Ministan Ilimi Dakta Tunji Alausa, ya yi barazanar daukar matakin hukunci kan ’yan kwangila da masu ba da shawara da ke aikin gina babban dakin Karatu...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci shugabanni a matakai daban-daban da rika fifita bukatun al’umma kan bukatun kansu. Tinubu ya ce Najeriya na bukatar...
Shugaban majalisar wakilai Tajudeen Abbas, ya bayar da umarnin rushe dukkan kwamitocin wucin-gadi na Majalisar. Matakin ya fara aiki daga ranar 28 ga Agusta, 2026,...
Jam’iyyar APM ta zargi gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu da rashin kwarewa wajen magance matsalar tsaro a kasar nan. Jam’iyyar ta ce gwamnatin na kokarin...
Shugaban Rasha Vladimir Putin ya gana da wakilan Amurka Steve Witkoff da Jared Kushner a fadar Kremlin, inda tattaunawar ta dauki kusan sa’o’i uku. Putin ya...
Hukumar kare Hakkin masu saye ta jihar kano KCPC, ta kama kimanin katan 419 na magungunan kwari da wa’adin amfani da su ya kare, a wani...
Gwamnatin Jihar Plateau ta bayar da umarnin rufe dukkan makarantun firamare da sakandare na jihar na wani dan lokaci, domin dakile yaduwar cutar mashako wato diphtheria....