

Hukumar kula da aikin hajji ta kasa NAHCON, ta ce saura kwanaki bakwai kacal kafin rufe rajistar masu niyyar zuwa aikin Hajjin shekarar 2027. Hukumar ta...
Rundunar sojin kasar nan, ta ceto mutane sittin da shida da aka yi garkuwa da su, tare da hallaka ’yan ta’adda da dama a wasu hare-haren...
A cikin duniyar kafafen sada zumunta da ke sauya yadda mutane ke sadarwa, samun suna da kuma gina sahihiyar alama ta kanka ba abu ne da...
Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta sanar da taƙaita zirga-zirga a ƙaramar hukumar Dawakin Kudu, yayin da ake gudanar da zaɓen cike gurbin Majalisar Dokokin jihar...
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC a zaben 2027, Atiku Abubakar ya bukaci shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya dauki matakin gaggawa wajen rage farashin...
Gwamnatin tarayya ta dakatar da wasu jami’an rundunar tsaron farar hula wato “civil defence” ashirin, bisa zargin hannu a mutuwar mutane 37 a jihar Neja. ...
Gwamnan Jihar Neja, Umaru Bago ya ayyana dokar hana fita ta tsawon sa’o’i 24 a Minna, babban birnin jihar, bayan rahoton tashin hankali a wasu sassan...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci a gudanar da cikakken bincike kan mutuwar mutane 37 da ake zargi da hakar ma’adinai ba bisa ka’ida ba,...
Gwamnatin Tarayya ta fara bitar sabbin dokokin haraji na tsawon makonni shida, domin gano gibin da ake samu wajen aiwatar da dokokin da kuma magance wasu...
Gwamnatin Jihar Kano ta ce za ta ci gaba da tallafawa makarantun sakandare na kimiyya da fasaha da kayan aiki da na agaji, domin bunƙasa harkokin...