

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi, ya ce ‘yan siyasa da rashin kyakkyawan shugabanci ne ke haddasa manyan matsalolin da kasar nan ke...
Fadar Shugaban Ƙasa ta kashe sama da Naira biliyan 37 wajen tafiye-tafiyen cikin gida da na ƙasashen waje cikin shekaru uku. Jaridar Daily Trust ta...
Bangarorin siyasar Libya da ke takaddama sun rattaba hannu kan wata yarjejeniyar da Majalisar Dinkin Duniya ta goyi baya, wadda ake ganin za ta share fagen...
Akalla manoma takwas ne aka kashe, yayin da wasu biyar suka jikkata sakamakon harin da wasu ‘yan bindiga suka kai a kauyen Ghandi da ke ƙaramar...
Mai Martaba Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sanusi na biyu ya kammala hawan sallar gani na kwanaki biyu inda ya kewaya sassa daban daban na birnin Kano...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci kungiyar Tarayyar Afirka AU ta ɗauki mataki kan abin da ya kira hare-haren ƙyamar baƙi da ake kai wa...
Mai Martaba Sarkin Kano, Khalifa Muhammadu Sanusi na biyu, ya kammala hawan Sallar Gani na kwanaki biyu da ya gudanar a sassa daban-daban na birnin Kano,...
Shugaban jam’iyyar APC na kasa Farfesa Nentawe Yilwatda, ya ce shirin Atiku Abubakar na mayar da tallafin man fetur na iya jefa Najeriya cikin matsin tattalin...
Rundunar Sojojin Najeriya ta ce dakarun Operation FANSAN YAMMA sun kashe wani babban kwamandan ’yan ta’adda tare da kwato bindigogi da alburusai da babura a yayin...
Hukumar tsaro ta DSS, ta ƙara tsaurara matakan tsaro ga ‘yan takarar shugaban ƙasa da mataimakansu, gabanin babban zaɓen shekarar 2027. Rahotanni sun bayyana cewa matakin...