Gwamnatin Jihar Katsina ta bayyana cewa za ta fara wani sabon shiri na koyar da tsoffin ƴan bindiga da suka...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci a sauya kundin tsarin mulkin Najeriya da nufin bai wa jihohi damar kafa ‘yan sanda duba da yadda matsalolin...
Babban Sufeton ‘yan sandan Najeriya Kayode Egbetokun, ya kai ziyara jihar Benue ranar Litinin biyo bayan yadda wasu mahara suka hallaka mutane da dama tare da...
Mataimakin shugaban jam’iyyar APC na ƙasa mai kula da yankin Arewa maso Gabas, Mustapha Salihu, ya bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu na da cikakken iko...
Shugaban kasa Bola Tinubu, zai ziyarci jihar Benue ranar Laraba mai zuwa domin lalubo hanyoyin da za a magance rikicin da ya addabi jihar. Shugaba...
Allah ya yi wa tsohon shugaban karamar hukumar Dala da ya yi tsawon zango biyu Mahmoud Madakin Gini, ya rasuwa. Rahotonni sun bayyana cewa, Mmarigayin, wanda...
Gwamnatin jihar Jigawa ta rike albashin malaman makarantun Firamare guda 239 sakamakon rashin zuwa aiki da basayi. Shugaban hukumar ilimin bai daya na jihar Farfesa...
Gwamnatin jihar Kano, ta karyata jita-jitar cewa ta fara karɓar takardun masu neman tallafin karatu zuwa ƙasashen waje da cikin gida karkashin shirin “1001 scholarship program”....
Rikici ya barke a wani taron jiga-jigan jam’iyyar APC na yankin Arewa maso Gabas da aka gudanar a yau Lahadi a jihar Gombe, bayan da mataimakin...
Gwamnatin jihar Kano ta bai wa al’ummar Unguwannin Tal’udu da Sani Mainagge da Kabuga waɗanda aikin Gadar Sama ya shafi gidajensu wa’adin fara kwashe kayansu domin...