Hukumar Kula da ingancin abinci da magani ta kasa NAFDAC ta ce ta kama wasu kayayyaki marasa Inganci a wasu...
Kungiyar yan kasuwar Singa da ke Kano, AMATA ta bukaci gwamnatin Kano karkashin Gwamna Injiniya Abba Kabir Yusuf da ta waiwayi kasuwar donin cika alkawarin da...
Hukumar kura da Zirga-zargar ababen hawa ta Kano KAROTA, ta gargadi masu kasa kayayyakin sayarwa a gadar sama da ke Sabon Titin Ɗorayi. Mataimakin Shugaban...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya dauki daliban da gwamnatin Kano ta kai su karatu kasar Cyprus su 84 aiki. Gwamnan ya bayyana...
Sabuwar hukumar samar da lamuni ga masu amfani da Kayayyaki ta Najeriya CREDITCORP, ta kaddamar da shirin wayar da kan Al’umma kan muhimmanci karbar bashi marar...
Rundunar ƴan sandan jihar Jigawa, ta ce ta ceto wata tsohuwa mai shekara 80 da aka yi garkuwa da ita daga gidanta da ke ƙaramar hukumar...
Hukumar kula da zirga zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA, ta ce za ta fara yin amfani da sababbin dabarun zamani wajen fannin bayar da...
Majalisar Dattawa hadi da gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, sun bukaci Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya ɗauki matakin gaggawa kan hare-haren ta’addanci...
Hukumar kula da yan Najeriya mazauna kasashen ketare NiDCON, ta karbi wasu mutane 13 da aka yi safararsu zuwa kasashen Ghana da Mali. Shugabar hukumar...
Hadakar kungiyoyin jam’iyyun Siyasa na Najeriya IPAC ta ce, za ta hadakai da jami’an tsaro da dukkan masu ruwa da tsaki a fannin siyasa wajen ganin...