

Kungiyar da ke yaki da cin hanci da rashawa da sanya idanu kan harkokin siyasa a Najeriya CISLAC, ta zargi...
Kungiyar kare haƙƙin bilʼadama ta Amnesty International ta ƙaddamar da bincike don gano ƴan siyasa da ke daukar nauyin faɗace-faɗacen daba a Kano. Babban Daraktan Kungiyar...
Gwamnatin jihar Kano ta musanta kisan mutane biyar a jihar yayin rantsar da mataimakin Gwamna a ranar Talatar nan. Hakan na dauke ne cikin wata sanarwa...
Kwamitin Hadin Gwiwa na ma’aikatan Jami’a JAC, ya ce hadakar kungiyoyin manyan ma’aiktan jami’o’in Najeriya za su dakatar da yajin aiki ranar litinin mai zuwa. Hakan...
Shugaban Hukumar Zabe ta Kasa, INEC, Farfesa Joash Amupitan, ya bayyana damuwa matuka kan yadda matsalar tsaro ke kara ta’azzara a sassan kasar nan, yana mai...
Gwamnatin Jihar Sokoto ta tabbatar da mutuwar yara 33 sakamakon barkewar cutar sankarau mai kashe kwakwalwa da aka samu a wasu sassan jihar. Kwamishinan Lafiya na...
Gwamnatin Tarayya ta haramta wa masu digirin girmamawa amfani da lakabin “Dr” a gaban sunayensu a hukumance ko a harkokin aiki da ilimi. Jaridar Punch ta...
Babbar kotun tarayya da ke Legas ta hana hukumar kula da kafafen yaɗa labarai ta Nijeriya wato NBC, da amfani da sanarwar da ta fitar ta...
Kungiyoyin ma’aikatan jami’o’i da ba malamai ba, wato NASU da SSANU, sun sanar da dakatar da yajin aikin da suke yi a fadin kasar nan daga...
Hukumar zabe ta kasa (INEC) ta yi watsi da bukatar da aka gabatar a kotu domin soke rajistar jam’iyyar ADC da wasu jam’iyyu, tana mai cewa...