

Tsohon ministan shari’a kuma babban lauyan gwamnatin tarayya, Abubakar Malami (SAN), ya zargi hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) da wasu ayyuka da ya ce suna...
Jam’iyyar NNPP ta soki matakin da gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya ɗauka na ficewa daga jam’iyyar, inda ta bayyana matakin a matsayin rashin...
Hukumar tsaron Civil Defence a Jihar Bauchi ta kama wata babbar mota da ke ɗauke da layukan dogon jirgin kasa da ake zargin an sato, tare...
Shugabancin Karamar Hukumar Dala, ya haramta duk wani wasa a lokacin bukukuwan aure, da kuma kidan gangi a fadin karamar hukumar, sakamakon yadda wasu ke fakewa...
Rundunar tsaro ta Neighbourhood Watch Corps, watau Rundunar Kula da Unguwanni ta Jihar Kano, ta ja hankalin al’umma da su kasance masu sanya ido tare da...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya umarci Kwamishinan Shari’a na jihar da a gaggauta ɗaukar matakin shari’a kan duk waɗanda ake zargi da hannu...
Rundunar yan Sandan kasar nan ta tabbatar da cewa rahoton sace mutane a Kurmin Wali a karamar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna gaskiya ne. Hakan na...
Sojojin Jamhuriyyar Congo da mayaƙan da ke taimaka musu a yaƙin da ƴan tawaye sun fara komawa sassan birnin Uvira na gabashin ƙasar kwanaki bayan janyewar...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya nemi taimakon shugaban kasa Bola Ahmad Tunibu wajen magance matsalolin tsaro da suka adabi jihar. Hakan na...
Daliban da suka rubuta jarabawar shiga jami’a UTME na shekarar 2025 da hukumar jarabawar shiga manyan makarantun JAMB ta gudanar sun bukaci a soke sakamakon dungurungu....