Freedom Radio Nigeria

Barka Da Hantsi

Mun shiga harkokin zabe ne don tabbatar da an yi shi bisa doka

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa EFCC ta ce, ta shiga harkokin zaben bana ne domin tabbatar...

  • Barka Da Hantsi1 year ago

    Barka da Hantsi: Tattaunawa kan umarni da kyakykyawa da hani da mummuna domin gyara makomar al’umma

    A cikin shirin na wannan ranar an yi duba ne kan batun umarni da kyakykyawa da hani da mummuna domin gyara makomar al’umma. Farfesa Mustapha Hussain...

  • Barka Da Hantsi1 year ago

    Barka da Hantsi: Duba kan durƙushewar masana’antu da kamfanoni a arewacin Najeriya

    A cikin shirin na wannan ranar an yi duba ne kan halin da masana’antu da kamfanoni suke ciki na durƙushewa a arewacin Najeriya. Sai kuma matakan...

  • Barka Da Hantsi1 year ago

    Barka da Hantsi: Yadda sabon kwamitin da gwamnatin Kano ta kafa don inganta wutar lantarki ke aiki

    A cikin shirin na wannan ranar an yi duba ne kan yadda tsarin aiki zai kasance ƙarƙashin sabon kwamitin da gwamnatin jihar Kano ta kafa domin...

  • Barka Da Hantsi1 year ago

    Barka da Hantsi: Sanin ƙa’idojin ajiye masu laifi a gidajen ajiya da gyaran hali bisa hurumin doka

    A cikin shirin na wannan ranar an yi duba ne kan tsare-tsare ko ƙa’idojin ajiye masu laifi a gidajen ajiya da gyaran hali ƙarƙashin hurumin doka....

  • Barka Da Hantsi1 year ago

    Barka da Hantsi: Tattaunawa kan ƙalubalen gurɓataccen mulki ga makomar ƙasa

    Tasirin ƙungiyoyin fafutuka wajen ɗora gamnati a kan layin da ya dace na sarrafa dukiyar jama’a da kuma ƙalubalen gurɓataccen mulki ga makomar ƙasa. Baƙon shi...

  • Barka Da Hantsi1 year ago

    Barka da Hantsi: Tattaunawa kan matsalolin da makabartu ke fuskanta a jihar Kano

    A cikin shirin na wannan ranar an yi duba ne kan matsalolin da Maƙabartu ke fuskanta a jihar Kano. Alhaji Habib Inuwa Gora da Alhaji Musbahu...

  • Barka Da Hantsi1 year ago

    Barka da Hantsi: Tattaunawa kan dalilan da ke janyo haihuwar jariran da basu cika wata 9 ba

    Ranar 17 ga watan Nuwambar kowace shekara, rana ce da hukumar lafiya ta majalisar ɗinkin duniya ta ware domin kula da lafiyar ‘Bakwaini’ a duniya wato...

  • Barka Da Hantsi1 year ago

    Barka da Hantsi: Tattaunawa kan ayyukan gwamnatin Kano da ɓangarorin da ake fuskantar ƙalubale

    A cikin shirin na wannan ranar an yi duba ne kan aikace-aikacen gwamnatin jihar Kano da ɓangarorin da ake fuskantar ƙalubale tare da sauran batutuwa da...

  • Barka Da Hantsi1 year ago

    Barka da Hantsi: Yadda kwamitin bincike kan gine-ginen da aka yisu ba bisa ƙa’ida ba a Kano ke aiki

    A cikin shirin na wannan ranar an tattauna ne kan yadda kwamitin bincike da gano gine-ginen da aka yi su ba bisa ƙa’ida ba a birnin...

error: Content is protected !!