Amurka ta cire Najeriya daga cikin jerin ƙasashe masu hana damar yin addini. Sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken ne ya bayyana hakan a wata sanarwa...
Fadar shugaban ƙasa ta ayyana rashin marigayi Alhaji Sani Ɗangote a matsayin rashin da Najeriya ta yi ba wai iya Kano ba. A cewar fadar marigayin...
Gwamna jihar Katsina Aminu Bello Masari ya gabatar da kasafin kuɗin baɗi Naira biliyan 340 ga majalisar dokokin jihar domin amincewa. Da yake gabatar da kasafin...