

Jam’iyyar ADC ta zargi gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu da mayar da kwamitin yakin neman zabensa na 2027 tamkar “Cibiyar...
Rundunar sojin sama ta kasa ta ce ta kashe ’yan ta’addan ISWAP 36 a wasu hare-haren sama da ta kai a kananan hukumomin Monguno da Biu...
Jami’an tsaro a jihar Kaduna sun kuɓutar da mutane uku da aka yi garkuwa da su, bayan kai samame maboyar da ake zargin ’yan bindiga ne...
Gwamnatin Jihar Kogi ta bayar da umarnin gudanar da bincike kan mutuwar mutane huɗu daga gida ɗaya a yankin Ihima, da ke ƙaramar hukumar Okehi. Rahotanni...
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC a zaben 2027, Atiku Abubakar, ya bukaci Hukumar Binciken Manyan Laifuka ta Amurka, FBI, ta fitar da bayanan da...
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, da tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi, sun yi watsi da kiran da ƙungiyar siyasa ta G-100 ta yi na ganin...
Wata mummunar Gobara ta tashi a Rugar Audu Badali da ke karamar hukumar Karasuwa a jihar Yobe, inda ta hallaka wata mata da ‘ya’yanta uku. ...
Rahotanni sun ce wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da mutane da dama bayan sun kai hari kan wani masallaci da kauyukan da ke kewaye da...
Hukumar kwashe shara da tsaftar muhalli ta jihar Kano REMASAB ta bukaci hadin kan al’ummar jihar wajen tabbatar da tsaftar muhalli da kuma zubar da shara...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya kafa kwamitin yakin neman zaben jam’iyyar APC domin tunkarar babban zaben shekarar 2027, inda ya nada tsohon Gwamnan jihar Zamfara Sanata...