Hukumar lura da zirga zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA, ta kaddamar da kotun tafi da gidanka ga mutanan dake karya dokar Tuki da kuma...
Gwamnatin jihar Kano ta ƙaddamar da shirin tudun mun tsira ga dukkanin waɗan da suka tuba daga harkar daba a faɗin jihar kano domin tabbatar da...
Sojojin Jamhuriyar Nijar sun samu nasarar ceto ƴancirani guda 50 da suke maƙala a sahara a hanyarsu ta tafiya ƙasar Libya. RFI ta ruwaito cewa mutanen...
Gwamna Alia na Jihar Benue ya rusa Majalisar Zartaswar Jihar tare da umurtar kwamishinoni da su mika ragamar mulki ga sakatarorin dindindin na ma’aikatunsu. Cikin...
Kungiyar APC Kadangaren Bakin Tulu ta bukaci shugaban Jam’iyyar a nan Kano Abdullahi Abbas da ya gaggauta sauka daga mukamin shugabancin Jam’iyyar kafin nan da ranar...
Gwamnatin jihar Kano tace zata ɗauki matakin kare aukuwar samun ambaliyar ruwa a faɗin jihar, bayan da Hukumar kula da yanayi ta ƙasa tace za a...
Fadar Shugaban Kasa ta musanta rahotannin da ke yawo cewa an sauke Sanata George Akume daga mukaminsa na Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF). A wata sanarwa da...
Rikici ya barke a wani taron jiga-jigan jam’iyyar APC na yankin Arewa maso Gabas da aka gudanar a yau Lahadi a jihar Gombe, bayan da mataimakin...
Gwamnatin jihar Kano ta bai wa al’ummar Unguwannin Tal’udu da Sani Mainagge da Kabuga waɗanda aikin Gadar Sama ya shafi gidajensu wa’adin fara kwashe kayansu domin...
Rundinar yan sandan Kano ta bada Umarnin farauto mata yan Daba a duk inda suke a fadin Jihar nan. Kwamishinan Yan sandan Kano Cp Ibrahim...