Gwamnatin Jihar Kano ta sake jaddada kudirinta na magance matsalar karancin gidaje da ke addabar al’ummar jihar. Kwamishinan gidaje da ci gaban birane na jihar Kano,...
Gwamnatin kano ta ce za ta tabbatar da magance duk wata matsalar Zaizayar ƙasa a dukkannin yankunan dake fama da matsalar a faɗin jihar, musamman a...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana kudirinta na ci gaba da inganta rayuwar ma’aikata da samar musu da yanayin aiki nagari a fadin jihar. Gwamna Abba...
Bankunan kasuwancin kasar nan sun ƙara kuɗin tura saƙon kar ta kwana na SMS zuwa Naira 6, daga Naira 4 da ake biya a baya....
Kungiyar Tuntuba ta Dattawan Arewa (Arewa Consultative Forum – ACF) ta yi kira ga gwamnonin jihohi 19 na Arewa da su gudanar da cikakken sauyi a...
Rundunar sojojin Nijeriya ta tabbatar da tashin gobara a rumbun makamai da ke barikin sojoji na Giwa Barracks da ke birnin Maiduguri a Jihar Borno ta...
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya ce sauya jam’iyya zuwa Social Democratic Party (SDP) ya samo asali ne daga bukatar kafa wata sabuwar...
Hukumar kare haƙƙin Bil-adama ta kasa NHRC, ta ce tsakanin watan Janairun shekarar da ta gabata zuwa Afrilun wannan shekarar da muke ciki an sami...
Kungiyar Alarammomin tsangaya sun koka kan rashin ganin Malaman da gwamnatin Kano ta tura makarantun tsangaya dan koyar da Almajirai ilimin Zamani. A cewar Malaman tsangayar...
Babban Sufeton ‘yan sandan kasar nan Kayode Egbetokun, ya ba da umarnin janye jami’an ‘yan sandan ko ta kwana na kwantar da tarzoma wato MOPOL daga ...