

Gwamnatin Tarayya, ta sanar da cewa za ta bai wa jihohi da cibiyoyin lafiya naira biliyan 32, kafin ƙarshen watan...

Yayin da aka fara gudanar da bikin makon abinci na duniya a yau Alhamis, Kungiyar Alkhairi Orphanage and Women Development AOWD da ke da ofishi a...

Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Kano ta bayyana damuwa kan yadda wasu daga cikin ma’aikatan da ke aikin rigakafin cututtukan Measles da Rubella ke gudanar da...

Hukumar Kula da gasa da kare haƙƙin masu sayen kayayyaki ta Tarayya FCCPC, ta gargaɗi masu gurɓata Kayan abinci tare da sayar da su da su...

Hukumar yaki da cututtuka masu yaduwa ta Najeriya NCDC, ta tabbatar da mutuwar mutane 166 sakamakon cutar Lassa daga ranar 1 ga watan Janairu zuwa 14...

Hukumar Inshorar Lafiya ta Najeriya NHIA, ta kaddamar da wani sabon shiri na gaggawa domin rage mace-macen jarirai da ƙara samun damar kula da lafiyar jarirai...

Hukumar kare hakkin masu siye da masu siyar da kayayyaki ta jihar Kano watau Kano state consumer protection Council, ta gano jabun magunguna na Sama da...

Mazauna garin Jogana da ke yankin karamar hukumar Gezawa a jihar Kano, sun bukaci gwamnati da ta kai musu dauki kan ginin babban asibitin garin da...

Ƙungiyar babbar Kwalejin koyar da Kwararrun likitoci ta yammacin Afrika, West African College of Physicians, ta na gudanar da babbana taronta na shekara-shekara na bana karo...

Kungiyar Likitocin Njeriya NMA ta ce, zuwa ranar Alhamis mai zuwa idan har gwamnatin tarayya ba ta cika mata alkawuran da ta dauka ba, to za...