Jami’an ayyukan agaji a kasar Somalia, sun yi gargaɗin cewa ƙanana yara kusan dubu 5 ne ke cikin haɗarin yiwuwar...
Asusun tallafa wa kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF, ya ce, Najeriya ce kasar da ta fi kowacce yawan yara masu fama da cutar karancin...
Gwamnatin Jihar Kano ta ce, za ta tabbatar da cewa, ta mayar da dukkan asibitocin faɗin jihar zuwa yin aiki na tsawon sa’o’i 24. Kwamishina lafiya...
Mai Martaba Sarkin Hadejia kuma shugaban majalisar Sarakunan jihar Jigawa Alhaji Adamu Abubakar Maje, ya ce, ya kamata al’umma da kuma kungiyoyi su mayar da hankali...
Gwamnatin jihar Kano, ta ce, za ta kashe Ɓeraye a karamar hukumar Garun Malam domin dakile yaduwar cutar zazzaɓin Lassa. Kwamishinan Lafiya na jihar Dakta Abubakar...
Wani likita a nan Kano ya shawarci al’umma da su rika shanruwa a kalla lita uku a rana domin kiyaye kansu daga kamuwa da cutar tsakuwar...
Gwamnatin jihar Kano ta ce daga karshen watan Maris mai kamawa za ta fara hukunta duk wani jami’in lafiyar da aka samu bai sanya kayansa na...
Wata kwararriyar likitar mata a asibiti Amiu Kano Dakta Zainab Datti Ahmad ta ce, rashin tsaftace jiki lokacin al’ada ga Yaya Mata shi ne ke haifar...
Hukumar gudanarwar asibitin ƙwararru na Murtala Muhammad da ke Kano, ta ce, adadin mutanen da suka rasu sakamakon kona wasu masallata a karamar hukumar Gezawa ya...
Asusun kula da ƙananan yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF ya ce, ƙarfafa rigakafi na yau da kullum zai kawar da cutar shan inna da cututtuka...