

Majalisar dokokin Kano ta yi dokar kafa hukumar da zata Kula da Manyan gine-gine da kayan more rayuwa a fadin jihar nan. Kafa dokar ya biyo...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya aikewa da majalisar dokokin jihar wasikar amincewa da naɗa Arc. Ibrahim Yakubu Adamu a matsayin Kwamishina kuma ɗaya...
Majalisar dokokin jihar Kano ta bada umarnin dakatar da aikin rushe kasuwar Rano da shugaban ƙaramar hukumar yake gudanarwa a wannan lokacin, da yace zai mayar...
Gwamnatin jihar kano ta buƙata shugaban ƙasar nan da ya ɗauke sarkin kano na sha biyar daga jihar kano domin samarwa da jihar masalaha, la’akari da...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana takaicinsa kan rahotannin da suka nuna ana rage albashin wasu ma’aikatan gwamnati ko kuma hana su albashinsu...
Gwamnatin jihar Kano, ta ce za ta mayar wa iyayen daliban makarantar Fityatul Qur’anil Murattal, da ke unguwar Dukawuya kudaden da suka kashe na Alluna da...
Majalisar dokokin Kano ta yi dokar kafa hukumar kula da Manyan Allunan talla da tsaftace harkar tallace-tallace a kafafan yada labaran Kano, domin Samarwa da gwamnati...
Kungiyar nan mai zaman kanta, mai rajin bunƙasa harkokin Fasahar sadarwa ta Smartclicks Teach-Wellness, ta buƙaci dukkan masu ruwa da tsaki da su bayar da fifiko...
Kwamishinan yada labarai na jihar Kano Kwamared Ibrahim Abdullahi Waiya ya kaddamar da kungiyar masu tallata aiyukan gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf a Ƙafar X Yayin...
Yayin da ake ci gaba da fuskantar matsalolin ɗumamar yanayi a duniya, kamfanin bunƙasa harkokin Noma na Tourba, ya gudanar da taron masu ruwa da tsaki...