

Kungiyar ma’aikatan dake aiki a dakunan gwaje-gwaje na Jami’o’in kasar Najeriya (NAAT), ta ce idan har gwamnatin kasar bata biya musu bukatun su ba nan da...
Fiye da shaguna 40 sun ƙone a Unguwar Zawaciki, sakamakon gobarar da ta tashi da misalin ƙarfe 12:30 na daren Talatar makon nan zuwa wayewar garin...
Mambobin ƙungiyar manyan ma’aikan Jami’a na reshen jami’ar Bayero ta Kano watau SSANU da NASU sun rufe ƙofar shiga Jami’ar da safiyar yau Laraba, sakamakon yajin...
Shugabar Mata shiyar arewa maso yamma ta jam’iyar NNPP Hajiya Aisha Ahmad kaita ta ajiye mukaminta a yau, Hajiya Aisha Ahmad Kaita ta bayyana hakan...
Wasu ‘yan bindiga da har yanzu ba a kai ga gano su ba, sun yi garkuwa da mutum fiye da Tamanin a garin Kajuru yayin wani...
Kungiyar manyan ma’aikatan jami’o’in ta Nijeriya SSANU da takararta ta ma’aikatan da ba malamai ba NASU sun tsunduma yajin aikin gama gari a wani mataki na...
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya bayar da tallafin kayan abinci na miliyoyin Naira ga ma’aikatan gidan gwamnatin da ke aiki tare da shi...
Shugabancin kasuwar hatsi ta Dawanau ya buƙaci haɗin kan ƴan kasuwar gwamnati da kungiyoyi masu zaman kansu wajen ci gaba da samarwa da kasuwar ci gaba,...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya kafa tarin a gidan Gwamnatin Kano inda jagoranci shan ruwa da ɗaukacin ma’aikatan fadar gwamnatin Kano da suka...
Shugaban riko na karamar hukumar Dawakin Tofa, Dakta Kabiru Ibrahim Danguguwa, ya ware tare da raba buhunan hatsi mai nauyin kilogiram 10 da taliya katan 110...