

Ƙungiyar tallafa wa marayu da Mata ta Alkhairi Orphanage and Women Development, tare da abokan haɗin gwiwarta, sun gudanar da bikin Ranar ilimin ƴaƴa mata na...
Kungiyar malaman jami’o’i ta kasa CONUA ta ce bata cikin yajin aikin da aka fara yau na jami’o’in Najeriya. Shugaban ƙungiyar na kasa, Dakta Niyi...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama wasu matasa maza da mata su biyar bisa zargin gudanar da bikin aure ba tare da amincewar iyaye ko...
Ƙananan hukumomin Malumfashi da Funtua da Bakori sun bi sahun wasu takwarorinsu da suka yi sulhu da ƴanbindigar a jihar da ke fama da matsalar tsaro....
Gwamnatin jihar Jigawa ta gyara wutar lantarkin wasu garuruwa 9 bayan lalacewar da ta yi sama da shekaru 10 a yankin karamar hukumar Kirikasamma. Haka...
Jam’iyyar adawa ADC ta soki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bisa yafe wa wasu masu safarar miyagun ƙwayoyi da sauran laifuka a cikin jerin mutane 175...
Shugaban ƙasa Bola Tinubu, ya isa birnin Rome na ƙasar Italiya domin halartar taron shugabanni na Aqaba Process, wanda zai tattauna kan batutuwan tsaro a yankin...
Hukumar NDLEA ta kama wani ɗan kasuwa mai suna Ejiofor Godwin Emeka, ɗan shekara 52, a filin jirgin sama na Mallam Aminu Kano bayan gano kullin...
Shugaban ƙasa Tinubu, zai halarci taron zuba jari na Najeriya nan mazauna ƙasashen waje karo na takwas matsayin bako na musamman, wanda za a gudanar daga...
Rundunar ƴan Sandan jihar Kaduna, ta ce, jami’anta sun ceto mutane 10 da aka sace a yankin Kagarko na Jihar Kaduna. Mai magana da yawun...