

Kungiyar kwallon kafa ta Barau FC, tare da mai horar war ta Eugene Agbabe , ta nemi afuwar Dan Jaridar...
Mai horar da kungiyar kwallon kafa ta Barau FC, Eugene Agbabe, ya ci mutunci tare da yunkurin dukan dan Jaridar Gidan Rediyo Freedom Kano kana mamba...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars, ta yi rashin nasara a hannun abokiyar ta, ta Wikki Tourist a wasan mako na 22 a gasar firimiyar kasa...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta yaba da yadda ake gudanar da aikin gina sansanin ƴan wasan ƙungiuar Kano Pillars da ake gina wa a tsohuwar tashar...
Magoya baya da marubuta Labaran wasanni a nan Kano sun fara tsokaci tare da kira ga gwamnatin jihar Kano da ta yi abinda ya dace kan...
Kungiyar Marubuta labaran wasanni ta Najeriya SWAN reshen jihar Kano, ta karrama dan wasan motsa jiki na Gymnastics Kamalu Sani da ya wakilci jihar Kano tare...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta ce zata dauka kara, kan hukuncin da kwamitin shirya gasar cin kofin Firimiya ta Najeriya NPFL ya dauka a...
Ana dakon matakin da kungiyar manema labaran wasanni ta Najeriya SWAN reshen jihar Kano za ta ɗauka kan matakin hana ‘yan jarida mambobin ta shiga daukar...
Hukumar wasanni ta kasa NSC, ta tabbatar da cewar ‘yan wasa da masu horar da su 6,382 suka halarci gasar matasa ta kasa karo ta 9...
Kungiyar kwallon kafa ta Barau FC ta koka bisa abinda ta kira yi mata kafar Ungulu dangane da basu damar buga wasannin su na kakar firimiyar...