Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kasuwanci

Hauhawar farashin kayayyaki ya sanya ƴan Najeriya miliyan 7 cikin ƙangin talauci – Bankin Duniya

Published

on

Kwanaki uku bayan jawabin da shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya yi da ke cewa, gwamnatin sa, ta fitar da al’ummar ƙasar nan sama da miliyan goma daga ƙangin talauci, bankin duniya ya fitar da wani rahoto da ke cewa, hauhawar farashin kayayyaki ya sanya mutane miliyan bakwai cikin ƙangin talauci.

Wannan rahoto na bankin duniya na zuwa ne a lokaci guda da hukumar ƙididdiga ta ƙasa (NBS) ke cewa, an samu saukowar farashin kayayyaki da akalla kasa da kaso ɗaya a watan jiya na Mayu.

A cikin wata sanarwa da bankin na duniya ta fitar a jiya talata, ta ce, hauhawar farashin kayayyakin abinci wanda shine kaso sittin cikin dari na ƙididdigar hauhawar farashin da aka samu a Najeriya.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!