Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Masu garkuwa da mutane sun sace dan jaridar Borno

Published

on

Wasu ‘’Yan garkuwa sun sace wani dan jarida da ke aiki da gwamnatin jihar Borno, Abdulkarim Haruna.

 

An dai sace wannan dan jarida ne a a jiya litinin da misalin karfe uku zuwa hudu na yammancin jiya, a yayin da yake tafiya daga babban birnin tarayya Abuja zuwa jihar Bauchi.

 

Abdulkarim Haruna dai ya hau motar Bauchi daga tashar Nyanya a Abuja, tuni dai direban motar ya kai  jakarsa da wayarsa  ofishin yan sanda dake Jagindi a jihar Kaduna.

 

Direbar motar ya ce masu garkuwar na sanye da kayan sarki inda suka dauke dan jaridar

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!