

Kungiyar Likitoci masu neman kwarewa wato Association of Resident Doctors reshen Asibitin Kashi na Dala ta ce, idan aka samar da wani tsari na musamman da...
Gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni, ya bayar da umarnin daukar ‘ya’yan sojojin da suka rasu a aiki domin tallafar rayuwar su. Gwamnan ya bai wa...
Ma’aikatan hukumar samar da ruwan sha ta jihar Kano, sun jingine yajin aiki da suka shiga daga ranar Talata, sakamakon zargin da suka yi na gaza...
Gamayyar kungiyoyin ma’aikatan lafiya na jihar Lagos, sun sanar da tsunduma yajin aikin gargadi na kwanaki uku daga yau Laraba sakamakon gazawar gwamnatin jihar wajen fara...
Ofishin kula da ke kula da babban layin wutar lantarki na kasar nan, ya ce layin ya sake sauka a yau Laraba da misalin karfe 2...
A yau Talata ne marigayi Rabilu Musa Ibro ya cika shekaru goma da rasuwa. An haifi Marigayi Rabilu Musa wanda aka fi saninsa da Dan Ibro...
Gwamnatin jihar Kano ta ce ta bijiro da tsarin sabunta mallakar filaye da gidaje don kare samun rigin gimu tsakanin al’umma. Babban sakataren ma’aikatar kasa da...
Hukumar hasashen yanayi ta kasa NIMET, ta yi hasashen cewa za a fuskanci yanayin hazo da kura a sassan kasar nan daga yau Litinin zuwa jibi...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama wasu bata gari da suka shigo da miliyoyin kudi Jihar na jabu domin amfani dasu wajen Damfarar...
Kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya zai gudanar da taron gaggawa a yau Litinn domin tattauna batun faduwar gwamnatin shugaba Bashar al Assad na Syria, sakamakon...