

Cibiyar ci gaban al’umma da wayar da kai ta ce, manema labarai sune ke da kaso mai yawa na inganta yadda ake gudanar da shugabanci a...
Masu kanana da matsakaitan masana’antu a yankin Dakata da ke nan Kano, sun gudanar da Sallar Alkunutu ga KEDCO. Wadanda suka yi wannan Sallah dai, sun...
Masana a fannin lafiya sun ce Mai dauke da cutar Mai karya garkuwar jiki wato HIV zai iya auren Wanda bashi da cutar, har su haifi...
Kungiyar iyayen Yara ‘Yan Asalin Kano da aka sace zuwa kudancin kasar ta yi Kira ga gwamman Kano da ya cika alkawarin da ya yi musu...
Ana fargabar kimanin mutane 100 sun rasa rayukansu a wani rikici tsakanin magoya bayan kungiyoyin kwallon kafar kasar Guinea a yammacin jiya Lahadi. Rikicin dai ya...
Gwamnatin jihar Kano, ta ce, ta samu karin kudin shiga na wata-wata da ake tattara wa a watanni uku da suka wuce. Mai bai wa gwamnan...
Tawagar yan wasan Kano a wasannin matasa na ƙasa wato National Youth Games na cikin mawuyacin hali a birnin Asaba na jihar Delta. Ga Muhammad Sani...
A Asabar din da ta gabata ne Kwamishinan Ilimi na Kano Malam Umar Haruna Doguwa ya sanar da dage komawa makarantun Firamare da Sakandire har zuwa...
Gwamnan jihar kano Alhaji Abba kabir Yusuf ya sanya hannu kan ƙwarya-ƙwaryar kasafin kudi da ya aike gaban majalisar Dokoki ta jihar, na Naira biliyon Casa’in...
Gwamnatin jihar Kano ta ƙaddamar da kwamitin mutune goma sha hudu da zasu gudanar da bincike kan yadda aka lalata dukiyar al’umma da na gwamnati da...