

Gwamnan jihar Bauchi Sanata Bala Abdulkadir Mohammed, ya tabbatar da karin masarautun gargajiya a jihar. Gwamna Bala ya sanar da hakan ne bayan da kwamitin kirkiro...
Majalisar Wakilai, ta kuduri aniyar shiga tsakani a rikicin da ya barke tsakanin kungiyar manyan ma’aikatan man fetur da iskar gas PENGASSAN da Kamfanin mai na...
Shugaban hukumar kula da aikin hajji ta Najeriya NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Usman Pakistan, ya musanta zargin da jaridar News Point Nigeria ta wallafa cewa ya...
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa, ta kama wasu matasa uku da ta ke zargi da safarar miyagun kwayoyi a fadin jihar. Hakan na cikin wata sanarwa...
Hukumar Kiyaye afkuwar Haddura ta Ƙasa FRSC ta bayyana cewa akalla mutane 3,433 ne suka rasa rayukansu, yayin da wasu 22,162 suka jikkata a cikin hadurra...
Rundunar ƴan sandan Jihar Kano ta kama mutane shida bisa zargin satar baburan adai-daita sahu da babura masu kafa biyu, tare da kwato wasu daga cikinsu....
Jagoran ‘yan bindiga masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara Bello Turji, ya saki mutum sama da 100 da yake tsare da su a wani sabon...
Ƙungiyar ƙwadago ta Najeriya NLC ta bai wa gwamnatin tarraya wa’adin makonni huɗu ta kawo ƙarshen matsalar da ke tsakaninta da ƙungiyar malaman jami’o’i ta kasa...
Mataimakin Shugaban kasa, Kashim Shettima, ya bayyana cewa, Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta’annati EFCC, ta samu nasarar tara dukiyar da ta...
Kungiyar Malaman Jami’o’i ta ƙasa ASUU, reshen Jami’ar Northwest da ke nan Kano, ta bayyana damuwarta kan jinkirin da aka samu wajen samar da sabon Shugaban...