

Gwamnatin Tarayya ta ƙuduri aniyar ciyo bashin Naira sama da Naira tiriliyan 17, domin cike gibi a kasafin kuɗin shekarar 2026, saboda karancin kudaden shiga idan...
Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya bada umarni ga mai bada shawara kan harkokin Tsaro na ƙasar nan, Malam Nuhu Ribadu, da ya tabbatar da...
Kungiyar masu kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Najriya ta zargi Hukumar kula da filayen jiragen sama ta FAAN, da karya dokokin ƙungiyar ma’aikata, tare da...
Rundunar Battaliyan Sojoji na 8 Division a kasar nan sun kashe shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Kallamu, a ƙaramar hukumar Sabon Birni ta jihar Sokoto kamar...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa EFCC ta tsare tsohon Ministan Shari’ar kasar nan , Abubakar Malami, saboda gaza cika sharuddan Beli da...
A yau ne dokar hana yara amfani da shafukan sada zumunta ta fara aiki a Austiraliya. Firaministan ƙasar Anthony Albanese, ya bayyana dokar a...
Gwamnatin jihar Borno ta sha alwashin inganta tsaro tare da bada kariya ga al’ummar jihar a wani mataki na kara farfado da walwalar jama’a na harkokin...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana kudurinta na haɗa hannu da kungiyoyin wayar da kan al’umma domin ƙara faɗakarwa kan hanyoyin kare kai daga kamuwa da ciwon...
Yayin da ake gudanar da bikin ranar yaki da cin hanci da rashawa ta duniya a yau Talata, gwamnatin jihar Kano, ta sha alwashin ci gaba...
Rundunar sojin saman kasar ta bayyana cewa wani jirgin ta mai lamba C-130 da ke kan hanyar zuwa Portugal ya yi saukar gaggawa ta matakin kariya...