

Ma’aikatar Ilimi ta tarayya, karkashin Ministan ilimi Dakta Maruf Tunji Alausa, ta musanta rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta na cewa hukumar sharya jarabawar...
Gwamnatin jihar Kano, ta karɓe lasisin mallakar dukkan gidajen da ba a ci gaba da aikin ginin su ba a rukunin gidaje na Kwankwasiyya da Amana,...
Yayin da aka fara gudanar da bikin makon abinci na duniya a yau Alhamis, Kungiyar Alkhairi Orphanage and Women Development AOWD da ke da ofishi a...
Shugabannin ƙasashen duniya na ci gaba da miƙa saƙon ta’aziyyar mutuwar tsohon Firaministan Kenya Raila Odinga wanda ya rasu a ranar Laraba, suna mai bayyana shi...
Akalla mutane 13 ne suka mutu a garuruwan Rachas da Rawuru da ke karamar hukumar Barkin Ladi, dake jihar Plateau , da Majiyoyin tsaro suka ce...
Ana sa ran Majalisar Dattawa za ta tantance Farfesa, Joash Ojo Amupitan domin zama sabon shugaban hukumar zaɓen ƙasar INEC yau Alhamis. Matakin na zuwa ne...
Tarayyar Afirka AU, ta dakatar da ƙasar Madagascar daga ƙungiyar bayan juyin mulkin da sojoji suka yi a ranar Talata. Hakan na zuwa ne bayan majalisar...
Tsohon gwamnan jihar Rivers, kuma ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa yawancin waɗanda suka soke shi a baya, yanzu sun koma jam’iyyar...
Majalisar Dokokin Jihar Kaduna ta amince da ƙudurin kula da ayyukan ’yan gwangwan a faɗin jihar, domin kare muhalli da hana lalacewar kadarorin gwamnati da na...
Rundunar ‘yan sanda ta bayyana damuwa kan koma-baya da tsaiko da ake samu tsakanin jami’an ‘yan sanda da lauyoyi wajen aiwatar da umarnin kotu (court orders)....