Da safiyar ranar Juma’a ne gwamnan Kano Daka Abdullahi Umar Ganduje ya gabatar da sama da Naira Biliyan 245 a matsayin daftarin kasafin 2023 ga majalisar...
Majalisar dokokin Kano ta yi cikar Kwari yayin da ake jiran gwamna Ganduje ya iso domin gabatar da ƙunshin Kasafin baɗi. A ranar Laraba da ta...
Jarumar Kannywood Amal Umar ta nemi Kotu ta hana mataimakin sufeton ƴan sanda mai kula da shiyya ta ɗaya da Kwamishinan ƴan sandan Kano da wani...
Daga Mubarak Ibrahim Lawan Da yawan mutane sun raina manya da shugabanni a wannan zamanin sakamakon yanda su manyan suka wulaƙantar da kawunansu. Tun daga gida,...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya nemi ƴan Najeriya da su koma gona a ci gaba da noma. Buhari ya bayyana hakan ne a zantawarsa da gidan...