

Rundunar ƴan Sandan Jihar Sokoto, ta sanar da cewa daga ranar Alhamis, 2 ga watan Oktoba bana, za ta fara aiwatar da doka ta hana zirga...
Gwamnatin tarayya ta ayyana gobe Laraba a matsayin ranar hutu a fadin ƙasar domin bikin cikar Najeriya shekaru 65 da samun ƴancin kai. Hakan na...
Shugaban Amurka Donald Trump, ya ce, ya na da yaƙinin samar da yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza. Shugaba Donald Trump, ya bayyana hakan ne a...
Gamayyar kungiyoyin Kansilolin jihar Kano na ƙananan hukumomi 44, sun buƙaci mutane da su tabbatar da cewa, sun fito domin yin rijistar katin zaɓe saboda da...
Rundunar yan sandan jihar Kano ta sha alwashi cigaba da tabbatar da tsaro a daukacin makarantun da ke jihar. Kwamishinan rundunar Ibrahim Adamu Bakori, ne...
Hukumar kula da zirga zirgan jirgen kasa ta kasar nan, ta ce, ta kammala gyare-gyare layin dogon Abuja- zuwa Kaduna. A cikin sanarwar da mai magana...
Gwamnatin jihar Bauchi ta sanar da sauke Kwamishinar harkokin mata da ci gaban ƙananan yara ta jihar Zainab Baban-Takko. Mai baiwa gwamnan jihar shawara na...
Gwamnatin tarayya, ta tabbatar da Rasuwar mutane 13 daga cikin 15 masu hakar ma’adinai da suka makale a wani rami mai zurfi a kauyen Jabaka da...
Gwamnatin jihar Jigawa ta kashe Naira miliyan dubu 25 wajen yin aiyukan hanyoyi a karamar hukumar Kiyawa cikin shekaru 2. Kwamishinan ayyuka da Sufuri Injiniya...
Gwamnatin tarayya, ta nemi ƙungiyar manyan ma’aikatan man fetur da Iskar gas PENGASSAN da kuma matatar Dangote da su jingine rikicin da ke tsakaninsu, inda kuma...