

Masarautar Ƙaraye ta janye dakatarwar da ta yiwa Dagacin Madobawa a ƙaramar hukumar Ƙaraye Alhaji Shehu Musa. An janye dakatarwar ne bayan da kwamitin da aka...
Ƙungiyar masu sana’ar sayar da dabino ta ƙasa ta ce, har yanzu ba su farfaɗo daga illar da annobar corona ta yi sana’ar su ba. Shugaban...
Ɗaruruwan al’ummar musulmi daga sassan Najeriya ne suka halarci jana’izar marigayi Alhaji Sani Dangote da safiyar ranar Laraba. An jana’izar ne Alhaji Sani Dangote, ƙani ga...
Tsohon ɗan majalisar tarayya mai wakiltar Garki da Ɓaɓura Nasir garba Ɗantiye ya ce, ƴan Najeriya sun yi hannun riga da tsarin dimukraɗiyya shiyasa har yanzu...
Rundunar sojin ruwan ƙasar nan ta musanta rahoton ɓatan wani jami’inta ma suna Abdulgaffar Abiola. Rundunar ta ce, Abdulgaffar ɗin yana tsare a wajenta inda take...
Kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles ta kai zagayen karshe kuma na 3 na neman tikitin buga gasar cin kofin Duniya da za a gudanar...