

Kwamishiniya mai wakiltar jihar Kaduna a Hukumar kidaya ta kasa, Hajiya Sa’adatu Dogon Bauchi tayi kira ga alummar jahar kaduna, da su fito domin a kidaya...
Gwamnatin Tarayya ta nuna damuwarta kan matakin da ƙungiyar malaman jami’o’i ASUU, ta ɗauka na tafiya yajin aiki, inda ta bayyana cewa bai kamata su tafi...
An yi jana’izar fararen hula kusan 60 da yan Boko Haram suka kashe a garin Daral-Jamal na yankin Bama a jihar Borno. Wadanda aka kashen sun...
Rundunar ‘Yan sandan jahar Kaduna ta gayyaci tsohon Gwamnan jihar, Nasir El-Rufa’i da sauran jagororin jam’iyyar ADC kan zargin yunkurin tayar da zaune tsaye. Hakan na...
Matasan karamar hukumar Shagari da ke a jahar Sokoto sun kashe wasu ‘yan bindiga shidda da ake zargin suna cikin wadanda suka addabi yankin. Shugaban karamar...
Kungiyar dattawan Arewacin kasar nan, ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya ayyana dokar ta baci a yankin Arewacin Kasar na. Kungiyar ta gabatar...
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta Najeriya NAFDAC, ta kama wani dan wasan kwallon kafa mai suna Mista Ikechukwu Elijah a unguwar Apo-Waru da...
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Neja ta ce, zuwa yanzu adadin mutanen da suka rasu sakamakon hatsarin jirgin ruwan da ya afku ya kai...
Gwamnatin kasar Saudiyya ta sanar da cewa za ta fara kakaba tarar kuɗi kan duk wanda aka samu da aikata ayyukan da suka saba da ɗa’a...
Rundunar ‘Yan Sanda ta jihar Kaduna ta gayyaci tsohon Gwamnan jihar, Malam Nasir El-Rufai, domin amsa tambayoyi kan zargin hada baki wajen aikata laifi da tayar...