

Kotun tafi-da-gidanka ta hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA da ke sauraron shari’ar masu karya dokokin hanya, ta ayyana wani direba mai...
Kungiyar Ma’aikatan dakon Man Fetur da Iskar Gas ta Najeriya NUPENG, ta ce za ta ci gaba da yin yajin aiki a fadin kasar biyo bayan...
Ƙungiyar ƙwadago ta TUC ta yi watsi da matakin gwamnatin tarayya na ƙara kaso 5 cikin 100 kan farashin kowacce litar mai, ta na mai kwatanta...
Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi Allah wadai da hare-haren da ƴan Boko Haram suka kai a garin Darul-Jamal na ƙaramar hukumar Bama da ke jihar Borno,...
Hukumar ilimin bai daya ta Jihar jigawa ta amince da sauke sakatarorin ilimi na jihar su 27. Shugaban hukumar Farfesa Haruna Musa ne ya bayyana...
Hukumar Shari’a ta jihar Kano, ta ƙaddamar da kwamitoci guda Takwas, na malamai waɗanda za su rinƙa ziyartar hukumomi da makarantu da kuma kasuwanni, da sauran...
Rundunar ‘Yan Sanda jihar Jigawa ta cafke mutane 13 da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi a samamen da ta gudanar a baya bayan nan. ...
Alummar da ke amfani da babbar hanyar da ke a Nnamdi Azikiwe Bypass a nan tsakiyar garin Kaduna, na ci gaba da kokawa, kan jinkirin da...
Shugaban kungiyar Izala na kasa sheikh Abdullahi Bala Lau, ya yabawa alummar Musulmin kasar nan, a bisa namijin kokarin da suka yi na Tarawa kungiyar, fatun...
Mai martaba Sarkin Zazzau, Malam Ahmad Nuhu Bamalli, ya yi kira ga al’ummar masarautar Zazzau da su ci gaba da gudanar da addu’o’i domin samun zaman...