

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayar da umarnin gudanar da cikakken bincike kan zargin kwamishinan sufuri na jihar Alhaji Ibrahim Namadi, kan badaƙalar...
Kwamishinan Sufuri na jihar Kano, Alhaji Ibrahim Namadi, ya janye daga yunƙurinsa na karɓar belin wani da ake zargi da laifin dillalancin miyagun ƙwayoyi Suleiman Danwawu,...
Wasu daga cikin shugabannin kungiyar Direbobin motocin Bus, sun koka kan yadda suka ce jami’an hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA na...
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da dage aikin tsaftar muhallin da ta saba yi dukkan karshen wata. Kwamishinan ma’aikatar Muhalli da sauyin Yanayi Dakta Dahiru...
Sarkin Gusau a jihar Zamfara, Dakta Ibrahim Bello, ya rasu a safiyar yau Juma’a yana da shekara 71, bayan fama da doguwar jinya a Abuja. ...
Jam’iyyar APC, ta zabi Farfesa Nentawe Yilwatda dan asalin jihar Filato mai shekaru 56, a matsayin sabon shugabanta na kasa. Shugaban kungiyar gwamnonin jam’iyyar kuma gwamnan...
Babbar kotun Tarayya mai lamba daya da ke zamanta a Kano ta yanke wa fitattacen mai amfani da kafar sada zumunta ta TikTok Abubakar Ibrahim wanda...
Majalisar zartaswar jihar Jigawa, ta amince da kudirin tilasta yin gwajin kwayoyin halitta ga mutanen da ke shirin yin Aure. Da ya ke yi wa manema...
An kawo ƙarshen tattaunawar da aka yi tsakanin Rasha da Ukraine An kawo ƙarshen tattaunawar da aka yi a baya bayan nan tsakanin Rasha...
Kungiyar Inuwar Kofar Mata da ke jihar Kano, ta ce, za ta yi duk mai yiwuwa wajen ganin an kawo karshen fadan Daba, da ake samu...