

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi wata ganawa da wasu jiga-jigan jam’iyyar PDP, wanda da ake kallon ta a matsayin yunkurin kulla sabon hadin kan...
Rundunar ‘yan sandan Kasar nan ta ce ta yi nasarar kuɓutar da mutum 73 da aka yi garkuwa da su tare da kama wasu 175 da...
Kungiyar lauyoyin ta kasa reshen jihar Kano, ta nuna damuwa kan yadda ake samun karuwar laifukan take hakkin dan Adam tare da yin kira da a...
Hukumar ƙididdiga ta Kasa , NBS ta ce kuɗin da Najeriya ke kashewa wajen shigo da man fetur daga ƙasashen waje ya ragu da fiye da...
Gwamnatin Jihar Kano zata dauki matakan doka kan masu gini ko zuba Shara a magudanar ruwa dake jawo ambaliyar a birni da wajen Jihar. Kwamishinan ma’aikatar...
Tsohon ministan sufuri a gwamnatin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi, ya ce akwai yiwuwar zai fafata da Shugaba Tinubu a zaɓen shekarar 2027. Jaridar...
Malaman makaranta a Jamhuriyar Nijar, sun sanar da janye yajin aikin da suka tsunduma a farkon makon nan da muke ciki. Janye yajin aikin dai...
Mazauna Unguwar Hotoro Ramin Kwalabe a Kano, sun bukaci hukumar kwashe shara da ta kai musu dauki bisa wata tarin shara da mutane ke tarawa a...
An soke jawabin da aka shirya shugaban ƙasa zai yi a safiyar yau kai tsaye gaban kafafen yaɗa labarai a wani bangare na ranar dimukradiyya. ...
Akalla mutane bakwai ne suka rasu bayan wani Bam, ya tarwatse a ƙauyen Gwabro da ke Ƙaramar Hukumar Tangaza a Jihar Sakkwato. Lamarin dai ya faru...