

Tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar ya kalubalanci matsayar gwamnonin jam’iyyar PDP wadanda suka nesanta jam’iyyar daga kawancen da Atikun ke yi. A ranar Litinin...
Hukumar kula da aikin Hajji ta Najeriya NAHCON, ta ce, kokarin da ta yi wajen nema wa maniyyata sassaucin kudin aikin ne ya hana kowacce kujera...
Gwamnatin jihar Kano ta ce zata dauki matakin doka wajen rufe duk wani kamfani ko makarata da asibitocin da suka ki biyan haraji. Shugaban sashin tabbatar...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna takaicinsa tare da bayar da umarnin gudanar da cikakken bincike bisa harin da wasu bata gari suka sake kai...
Hukumar shirya gasar Firimiya ta kasa, NPFL,ta ci tarar kungiyar kwallon kafa ta Nassarawa United Naira Miliyan shida, bayan da suka gaza samar da cikakken tsaro...
Hukumar kwallon kafa ta kasar Spain ta saka ranar da za a fafata wasan hamayya na El Classioc tsakanin Barcelona da Real Madrid zagaye na biyu....
Babbar kotun tarayya mai lamba uku karkashin jagorancin mai shari’a Simon Amobeda, ta sanya ranar 26 ga watan gobe na Mayu domin ci gaba da shari’ar...
Jami’ar Bayero da ke Kano ta sha alwashin fito da tsare-tsaren da suka yi dai-dai da zamani wajen amfani da fasahar zamani ta AI, wajen koyarwa...
Gamayyar shugabancin kungiyar ‘yan kasuwar jihar Kano ta sha alwashin taimakawa tare da farfado da Kasuwancin ‘yan kasuwar rukunin masu kananan masana’antu na yankin Dakata wadana...
Mutane da dama a Kano sun soma tofa albarkacin bakinsu kan rahoton Freedom Radio game da gabatar da kudurorin yan Majalisar Dokokin jihar a shekarar 2024....