

Yau Juma’a ne ake sa ran jirgin farko na maniyatan aikin hajjin bana na ƙasar nan zai tashi zuwa ƙasar Saudiyya. Hukumar alhazan ƙasar NAHCON ta...
Gwamnati jihar Kano zata kashe fiye da biliyan Goma sha daya wajen magance zaizayar kasa da samar da titi a yankin Gayawa, Bulbula da wasu gurare...
Jami’ar kimiyya da fasaha ta Aliko Dangote dake garin Wudil, ta ce nan bada jimawa ba za ta bude sashin koyar da fasahar harhada magunguna da...
Hukumar jin dadin alhazai ta kasa NAHCON, ta ce, jirgin farko na maniyyatan bana zai tashi ne daga birnin owerri na jihar Imo. Hakan na cikin...
Shugabannin kafafen yada labarai na Radio da Talabijin a nan Kano, sun dauki matakin dakatar da yin shirye-shiryen siyasa kai tsaye domin dakile kalaman batanci da...
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da biyan diyya ga al’ummomin da aikin titin Kabuga zuwa Dayi ya shafa wanda gwamnatin tarayya ke gudanarwa. Al’ummomin da...
Kotun Majistiri mai lamba 2 da ke Gyadi-gyadi a Kano karkashin jagorancin mai shari’a Auwal Yusuf, ta yanke wa wasu masu gadi hukuncin zaman gidan gyaran...
Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ‘yan kwangilar da ke jan kafa wajen gudanar da ayyukan da ta basu, kan su tabbatar sun kammala a kan lokaci....
Kungiyar daliban Kwalejojin kimiyya da fasaha watau Polytechnic na Najeriya sun bai wa hukumar da ke lura da bayar da lamunin Ilimi wa’adin kwanaki biyar kan...
Gwanatin jihar Kano, ta ce, tsarinta na kawar da rashin aikin yi a tsakanin matasa ya yi nisa, duba da cewa duk shekara ana yaye matasa...