Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

PDP ta ki amincewa da sakamakon zaben shugaban kasa a Kano

Published

on

Jam’iyyar PDP ta ki amincewa da sakamakon zaben shugaban kasa da dan takarar Jam’iyyar Atiku Abubakar ya samu a Kano, wanda hukumar zabe ta kasa INEC ta sanar a jiya.

Wakilin jam’iyyar anan Kano, Rabiu Sulaiman Bichi ne ya bayyana hakan, yana mai cewa, kwata-kwata basu gamsu da sakamakon ba.

Alhaji Rabiu Suleiman Bichi ya kuma ce, ko a ranar zaben, akwai wurare da nau’rar tantance  masu kada kuri’a suka samu matsala yayin da a wasu mazabun an kada kuri’a fiye da adadin wandada na’ura ta tantance.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!