Gwamnatin jihar Kano, ta bayar da kwangilar aikin magance matsalar zaizayar kasa a yankunan Gayawa da Bulbula a kan kudi Naira Miliyan dubu takwas da dari...
Gwamnatin tarayya da hukumar samar da wadataccen abinci na majalisar dinkin duniya FAO, da kuma shirin gwamnatin Kano na daƙile matsalar kamfar ruwa musamman a wuraren...
Gwamnatin jihar Kano karkashin shirinta na ACReSAL mai aikin daƙile matsalar kamfar ruwa da matsalolin sauyin yanayi musamman a wuraren tsandauri, ta samu nasarar bude wasu...