

Ƙungiyar Likitoci Masu Neman Ƙwarewa ta Najeriya (NARD) ta yi barazanar shiga yajin aiki na sai baba-ta-gani idan har gwamnatin tarayya ba ta biya buƙatunta ba....
Ƙungiyar malaman jami’o’i ASUU, ta buƙaci gwamnatin tarayya ƙarƙashin shugaba Tinubu, da ta ɗabbaka yarjejeniyar ƙungiyar ƙwadago ta duniya da ƙasar nan ta kasance cikin waɗanda...