Wasu dalibai ‘yan asalin jihar Kano wadanda gwamnatin jiha ta dauki nauyin karatun su a kasar Masar sun roki gwamna Abdullahi Umar Ganduje da ya kawo...
Kwamitin da shugaban kasa kan bincike tare da biyan kudin tsoffin ma’aikatan kamfanin Jirgin Sama na kasa Nigeria Airways, ya ce an dakatar da biyan kudin...
Akalla makiyaya uku ne suka mutu wasu bakwai kuma suka jikkata bayan da wasu ‘yan bindiga suka bude wuta a kasuwar dabbobi dake Mararrabar Kunini a...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika sakon ta’aziyyarsa ga iyalan tsohon shugaban kwamitin amintattu na Jam’iyyar PDP marigayi Chief Tony Anenih, wanda ya mutu jiya Lahadi...