Hukumar binciken sararin samaniya ta kasa tace Najeriya da sauran kasashen duniya zasu fuskanci kusufin wata ranar ashirin da daya ga watan Janairun da muke ciki....
Majalisar dinkin duniya ta nuna damuwa kan yadda mazauna kauyen Rann da ke gabashin jihar Borno ke fama da kalubalen agajin gaggawa, la’akari da cewa yawan...
Babu ‘yan takaran gwamnoni da na ‘yan majalisun dokokin tarayya na jam’iyyar APC a jihohin Rivers da Zamfara a cikin jerin sunayen wadanda za su tsaya...