Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta jamhuriyyar Nijar wato HALCIA ta bankaɗo wasu baɗaƙalar kuɗi, na sama da biliyan goma na Cfa. Hakan ya...
Gwamnan jihar Neja Abubakar Sani Bello, ya fitar da sabbin matakan tsaro wanda ya hada da rufe manyan kasuwannin da ke ci mako-mako a fadin jihar....
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa NDLEA ta miƙa kyautar kekunan ɗinki hamsin da ƙudi naira miliyan ɗaya ga matasa a nan Kano....
Tsohon Gwamnan jihar Jigawa Alhaji Sule Lamiɗo, ya ce fifita buƙatun kai da wasu shugabannin siyasa ke yi a arewacin ƙasar nan, shi ke haddasa matsalolin...