Jami’ar kimiyya da fasaha da ke garin Wudul ta ce za ta fara koyar da ɗalibai karatu daga gida. Shugaban Jami’ar Farfesa Shehu Alhaji Musa ne...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zai bar birnin Faris na ƙasar Faransa zuwa birnin Durban na ƙasar Afrika ta Kudu. Shugaban zai je Afrika ta Kudu ne...
Dan wasan bayan kasar Brazil Dani Alves ya sake komawa kungiyar kwallon kafa ta Barcelon a matsayin kyauta. Hakan na zuwa ne ta cikin wata sanarwa...
Hukumar kashe gobara ta kasa reshen jihar kano tace Sakacin da mutane ke yi ne ke haddasa gobara a lokacin sanyi. Hukumar ta kuma ce kaso...