Kungiyar kwallon kafa ta Everton ta gabatar da Frank Lampard a matsayin sabon mai horar da tawagar. Everton dai ta sanar da hakane a ranar Litinin...
Kotun majistire mai lamba 58 ƙarƙashin mai shari’a Aminu Gabari ta aike da tsohon Kwamishinan ayyuka na jihar Kano Injiniya Ma’azu Magaji Ɗan Sarauniya zuwa gidan...