Kotu ta bada umarnin mayar da tsohon kwamishinan Ayyuka na Jihar Kano Injiniya Mu’azu Magaji Ɗan Saruniya zuwa Asibitin ƴan sanda domin kula da lafiyar sa....
Wata Kotu a nan Kano ta Umarci ɗan Sandan Kotu daya kamo Mata jarumin wasan kwaikwayon nan Sadik Sani Sadik. Kotun shari’ar musulunci da ke Zamanta...
Tsohon dan wasan gaban Najeriya Ben Akwuegbu ya ce bai kamata a ci gaba da sukar shugaba Muhammadu Buhari kan rashin nasara da Super Eagles ta...
Al’ummar Jamhuriyyar Nijar na ci gaba da bayyana ra’ayoyin su game da raɗe-raɗen da ake yi na cewa shugaban ƙasar Bazoum ya ƙauracewa kwana a fadar...
Ƴan sanda sun kama tsohon kwamishina aiyuka da raya birane na jihar Kano Engr Mu’azu Magaji Ɗan Sarauniya jim ƙaɗan bayan kammala tattaunawarsa da gidan talabijin...