Connect with us

Labarai

Abin da ziyarar Tinubu zuwa Dubai ta kunsa

Published

on

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya dawo Najeriya bayan halartar taron Abu Dhabi Sustainability Week na shekarar 2026, wanda aka gudanar a birnin Abu Dhabi na Ƙasar Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa.

‎A yayin taron, Shugaba Tinubu ya halarci zaman tattaunawa da shugabannin ƙasashe da manyan jami’an ƙungiyoyi na duniya, inda aka tattauna batutuwa da suka shafi ci gaba mai ɗorewa, makamashi, sauyin yanayi da kuma hanyoyin bunƙasa tattalin arziki.

‎Rahotanni sun ce ziyarar ta Shugaban Ƙasa na da nufin ƙarfafa alaƙar Nijeriya da ƙasashen duniya, tare da jawo hankalin masu zuba jari a fannonin makamashi da cigaba mai ɗorewa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!