

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya ce ya zama wajibi ƴan jam’iyyar APC su marawa Tinubu baya a zaɓen 2027 domin ciyar da al’ummar...
Jam’iyyar ADC ta bayyana damuwa kan wasu matakan da take zargin ana ɗauka kan jam’iyyun adawa a Najeriya, tana mai gargadin cewa hakan na iya jefa...
Jam’iyyar NDC ta sanar da cewa za ta ɗaukaka ƙara kan hukuncin da Babbar Kotun Tarayya da ke Lokoja ta yanke, wanda ya soke hukuncin da...
Rundunar ƴansandan jihar Kaduna ta sanar da gurfanar da wasu ƙarin mutane 17 da ake zargi da hannu a kisan gayyan da aka yi wa wata...
Babbar Kotun Tarayya da ke Lokoja a jihar Kogi ta soke hukuncin da ta yanke a baya wanda ya umarci hukumar zaɓen Nijeriya INEC ta yi...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kafa kwamitin bincike domin gano musabbabin mutuwar ɗalibar makarantar sakandere ta St. Louis da ke jihar. Kwamitin, ƙarƙashin jagorancin...
Isra’ila da ƙungiyar Hezbollah sun amince da tsagaita wuta a Lebanon bayan wani harin da aka kai cikin dare wanda ya yi sanadiyar mutuwar mutane aƙalla...
Gwamnatin Jihar Kano ta dakatar da Manajan Cibiyar Samar da Ruwa ta Thomas Regional Water Scheme bayan gano yadda aka lalata tare da sace muhimman kayan...
Kungiyar ‘yan jarida ta kasa a Najeriya ta yi maraba da wani shiri da gwamnati ke duba yiwuwar aiwatarwa na bai wa ‘yan jarida damar bin...
Kwamishinan ma’aikatar Albarkatun Ruwa Muhalli da Sauyin Yanayi na jihar Kano Dr Dahiru Muhammad Hashim ne ya bayyana hakan a yayin taron da gwamnatin ta shirya...