

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da wasu shugabannin jam’iyyar PDP suka shigar domin tilasta wa hukumar zaɓe ta INEC, ta...
Kotun Ƙolin Najeriya ta yanke hukuncin ƙwace wasu manyan kadarori bakwai da ake alaƙanta su da tsohon gwamnan babban bankin ƙasar (CBN), Godwin Emefiele. Wannan shari’ar...
Dakarun Operation FANSAN YAMMA da ke aikin haɗin gwiwa a Arewa maso Yamma sun ceto mutum tara da aka yi garkuwa da su, tare da kwato...
Gwamnatin Najeriya ta sanya wa babban titin gaɓar teku – da ya tashi daga Legas zuwa Calaba – sunan shugabana ƙasar Bola Tinubu. Ministan ayyuka na...
Hukumar zaɓen Najeriya ta ce tana duba yiwuwar yin zaɓen shugaban ƙasar na gwaji, gabanin babban zaɓen ƙasar da ke tafe a shekara mai zuwa. Shugaban...
Gwamnatin jihar Yobe ta amince da kashe Naira miliyan 460 da dubu 828 da 450 domin tallafa wa mata masu ƙananan sana’o’i, ciki har da masu...
Takaddama ta kaure tsakanin hukumar Hisba da kuma hukumar Tace Fina-Finai game da sana’ar tura fina-finai wato downloading a jihar Kano. Tun da farko hukumar Hisbah...
Gwamnatin jihar Kano ta ce ta fara tura ruwa zuwa ƙaramar hukumar Warawa bayan shafe sama da shekaru biyar ba tare da samun ruwa ta manyan...
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC, , ya yi Allah-wadai da rahotannin da ke cewa gwamnatin tarayya na shirin sanya...
Hukumar ƙwallon ƙafa ta duniya (FIFA) ta tabbatar da cewa kyaftin ɗin Faransa, Kylian Mbappé, shi ne ke kan gaba a takarar lashe kyautar adidas Golden...