Connect with us

Labarai

Akpabio ya musanta cewa ya na fama da rashin lafiya

Published

on

Shugaban majalisar dattawa  Sanata Godswill Akpabio ya musanta raɗe-raɗin da ake yaɗawa na cewa yana fama da rashin lafiya.

 

Akpabio ya bayyana hakan ne a lokacin da ya sauka a filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja yau Litinin bayan ya dawo daga birnin London.

 

Da ya ke jawabi ga manema labarai a filin jirgin, Akpabio ya ce, batun rashin lafiyarsa labari ne mara tushe ballantana maka

 

Kafin zuwansa London, Akpabio ya halarci taron shugabannin majalisa na ƙasashen duniya da aka yi a birnin Geneva na ƙasar Switzerland daga ranar 29 ga watan Yuli zuwa 31.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!