

Mai martaba sarkin kano khalifa Muhammadu Sunusi ll, ya bukaci al’ummar jihar da su rika yin koyi da kyakkyawan halayen magabata da suka bayar da gagarumar...
Kotun Ɗaukaka Ƙara ta umarci kotun da ta yanke wa Malam Abduljabbar Nasir Kabara, hukuncin kisa da ta gabatar mata da littattafan da aka yi amfani...
Gwamnatin tarayya ta ce za ta ci gaba da kwaso ’yan ƙasar daga Afirka ta Kudu, inda ake samun fargabar hare-haren ƙyamar baƙi dab da zanga-zangar...
Gwamnan Jihar Beneu, Hyacinth Alia ya buƙaci jami’an tsaron jihar su gaggauta gudanar da cikakken bincike kan kisan da aka yi wa jagoraan makiyayan jihar Alhaji...
Wani jirgin sama ɗauke da ƴan wasan zamiya ya yi hatsari a Gabashin Faransa kuma dukkan mutane 11 da ke ciki sun rasu. Mutanen sun...
Jami’iyyar PRP ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu da ya gaggauta yin murabus kafin zaben 2027. Shugaban jam’iyyar ta PRP Dr. Hakeem Baba Ahmad...
Majalisar Dattawan Najeriya ta kare matakin da ta ɗauka na amincewa da kudirin gyaran kundin tsarin mulki na kafa rundunar ‘yan sandan jihohi, in da ta...
Hukumar Kiyaye Hadurra ta Kasa, FRSC, ta ce, za ta fara daukar ma’aikata na shekarata 2026 don ciki guraben da dama a hukumar wanda dama ce...
Babbar Kotun Jihar Ekiti ta yanke wa wasu mutane biyu, Ibrahim Abubakar da Abdullahi Abubakar, hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan ta same su da laifin...
Wani matashi daga jihar Kano mai suna Saleem Top na ci gaba da daukar hankalin dubban mutane a kafafen sada zumunta saboda irin salon da yake...