

Kotu a birnin Accra na ƙasar Ghana ta yanke wa wata fitacciyar ‘yar TikTok mai suna Camilla Alhassan, hukuncin ɗaurin shekara guda a gidan yari tare...
Gwamnatin jihar Kogi ta ce jami’an tsaro sun ceto mutum huɗu da aka sace yayin wani hari da ƴan bindiga suka kai wata makaranta a ƙaramar...
Majalisar dattawa ta amince da kudirin gyaran dokar hukumar kiyaye hadurra FRSC na shekarar 2026, wanda ya tanadi tarar Naira dubu 50 ga duk wanda kotu...
Gwamnatin Tarayya ta sauya sunan Titin Lagos-Calabar Coastal Highway zuwa President Bola Ahmed Tinubu Coastal Highway. Ministan Ayyuka, David Umahi, ya ce an dauki matakin ne...
Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya ce raunin akidar siyasa a jam’iyyun Najeriya ne ke haddasa yawaitar sauya sheƙar ‘yan siyasa...
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, zai halarci taron Majalisar Ɗinkin Duniya karo na 81 UNGA da za a buɗe a birnin New York na ƙasar Amurka...
Shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya kai wa Sanata Rufa’i Sani Hanga ziyara a gidansa da ke Abuja a daren jiya Laraba. Mai...
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta sanar da haramta yin sana’ar tura fina-finai watau Downloading a faɗin jihar, bisa zargin wasu masu sana’ar na yin amfani...
Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya raba kyautar filaye 1,540 da naira miliyan 100 ga shugabannin ƙungiyar masu goyon bayan APC a matakin rumfunan zaɓe...
Mai alfarma Sarkin Musulmi kuma shugaban majalisar koli ta harkokin addinin Musulunci ta kasa NSCIA, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya ayyana ranar Alhamis 16 ga...