Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Kano

Ambaliyar ruwa : Manoman shinkafa a Kano sun tafka asara

Published

on

Manoma a yankin karamar hukumar Garko anan jihar Kano, sun ce, ambaliyar ruwa ta yi sanadiyar lalata gonakin Shinkafa masu girman fadin kadada 89 a karamar hukumar Garko.

Sarkin noman Garko, Alhaji Sani Garba Garko ne ya bayyana hakan lokacin da ya ke zantawa da tawagar mataimakin gwamnan jihar Kano Alhaji Nasir Yusuf Gawuna wanda ya kai ziyarar jaje a yankin.

Nasiru Yusuf Gawuna wanda mai taimaka masa kan harkokin yada labarai Bashir Idris Ungogo ya wakilta, ya nuna alhinin gwamnatin tare da jajanta musu da tabbatar musu da cewa zai kai rahoton abin da ya afku don daukar matakan da suka kamata. Looking for a cricket betting app? Use rajbet apk for android and ios! The app allows you to bet on cricket anywhere, wherever you are!

Haka zalika, tawagar ta yi kira ga manoman da su jajirce wajen ci gaba da noman don samar da yalwataccen abinci ga kasa

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!