Majalisar dokokin jihar Kano, ta yi zama na musamman don nuna alhini da jimami bisa rasuwar guda daga cikin mambobinta...
Jam’iyyar APC mai mulki ta mazaɓar Ganduje da ke ƙaramar hukumar Dawakin Tofa, a jihar Kano, ta dakatar da shugabanta na ƙasa Dakta Abdullahi Umar Ganduje...
Allah ya yiwa shahararriyar Jaruma a masana’antar shirya Fina-Finai ta Kennywood Hajiya Saratu Gidado da akafi Sani da suna Daso rasuwa. Ta rasu a yau Talata...
Hukumar kula da zirga zirgar ababen hawa ta jihar KAROTA, za ta baza jami’anta guda 1,500 domin sanya ido a shagulgulan bikin Sallah. Hukumar ta bayyana...
Gwamnatin jihar Kano ta fara yin aikin gina rijiyoyin burtsatse masu amfani da hasken rana domin samar da tsaftataccen ruwa tare da magance matsalar rashin ruwan...
A ƙoƙarin ganin an ƙara inganta ayyukan Majalisar dokokin jihar Kano musamman na sanya ido da bibiya na ƴan Majalisa da sauran hukumomin watau Oversight Function,...
Kungiyar ma’aikatan dake aiki a dakunan gwaje-gwaje na Jami’o’in kasar Najeriya (NAAT), ta ce idan har gwamnatin kasar bata biya musu bukatun su ba nan da...
Ofishin shugabar Matan Jam’iyyar APC ta ƙasa Mrs Mary ta nada Jamila Ado Mai Wuƙa a matsayin mashawarciya kan harkokin yaɗa labarai a yankin Arewa. Hakan...
Babban Kwamandan hukumar Hisba a Kano Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya ajiye muƙaminsa. Da safiyar ranar Juma’a ne Daurawa ya wallafa wani bidiyonsa da ya yi...
Gamayyar kungiyoyin da suka hadar da na Aminu Magashi da kungiyar matasa dake yaki da cutuka masu yaɗuwa da sauran al’amura ta Yosip, sun nuna takaicinsu...