

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta ce za ta ci gaba da haɗa kai da sauran hukumomin tsaro da kuma...
Hukumar Karɓar Korafe-Korafe da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Kano ta fara bincike tare da kama wani mutum, Adam Aliyu Yahaya, da ake zarginsa...
Gwamnatin jihar Kano ta ce tana sa ran dawo da ruwan famfo a cikin birnin Kano kafin ƙarshen wannan shekara. Kwamishinan Muhalli, Ruwa da Sauyin Yanayi...
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ce mulkin Kano ba abu ne mai sauƙi ba, saboda yawan al’ummarta da kuma kasancewarta jiha mai ɗauke da...
Kwamitin Hada Gwiwa na Jihar Kano kan Yaƙi da Shan Miyagun Ƙwayoyi da Safarar Haramtattun Ƙwayoyi ya gudanar da taronsa na farko, inda ya jaddada aniyarsa...
Gwamnatin Jihar Kano ta ba da umarnin dakatar da sare bishiyoyi ba tare da ka’ida ba a harabar gidan talabijin na jihar, Abubakar Rimi Television (ARTV),...
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da shirin yashe magudanan ruwa a fadin jihar gabanin saukar daminar bana ta 2026. Kwamishinan ma’aikatar Muhalli, Al’barkatun Ruwa da...
Hukumar tsaron farin kaya ta ƙasa (NSCDC) reshen jihar Kano ta kori wasu jami’an sa-kai biyar daga aiki bisa zargin rashin ɗa’a, rashin ƙwarewar aiki da...
Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da haɗe Ma’aikatar Albarkatun Ruwa da Ma’aikatar Muhalli da Sauyin Yanayi zuwa ma’aikata guda ɗaya mai suna Ma’aikatar Albarkatun Ruwa, Muhalli...
Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da kudurinta na kawo karshen matsalar rashin ruwan sha da al’ummar jihar ke fuskanta, ta hanyar kammala manyan ayyukan gyaran hanyoyin...