Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

An nada Alhaji Muslimu Smith a matsayin sabon shugaban hukumar kula da ayyukan ‘yan sanda ta kasa

Published

on

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada Alhaji Muslimu Smith a matsayin sabon shugaban hukumar kula da ayyukan ‘yansanda ta kasa.

 

Alhaji Muslimu Smith wanda tsohon sufeta janar na ‘yansandan kasar nan ne ya maye gurbin Mike Okiro wanda shima tsohon sufeta janar na ‘yansandan kasar nan ne.

 

Haka zalika shugaban kasar ya kuma nada wasu mutane biyar a matsayin mambobin a hukumar ta kula da ayyukan ‘yansandan.

 

Hakan na kunshe ne cikin wata wasika da shugaban majalisar dattawa Bukola Saraki ya karantawa ‘yayan majalisar ya yin zamansu na yau.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!