Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

An rantsar da mai shari’a Uwani Musa Abba Aji a matsayin shugabar kotun kolin kasar nan

Published

on

Babban jojin kasar na mai shari’a walter Onnoghen ya rantsar da mai shari’a Uwani Musa Abba Aji a matsayin shugabar kotun kolin kasar nan bayan da ta shafe shekaru 14 tan jagorantar kotun daukaka kara.

An dai rantsar da ita ne a kotun kolin da ke babban birnin tarayya Abuja.

A yayin bikin rantsuwar dai babban jojin kasar nan ya yi kira gareta da ta yi aiki tukuru cikin gaskiya da rikon amana don ciyar da harkokin shari’a gaba a kasar nan.

Ya kuma kara da cewa ranstuwar tata na zuwa ne a dai-dai lokacin da kotun kolin ta cika da shari’o’I a don haka ya kamata ta zage damtse.

Daga nan kuma sai ya yi kira ga kafatanin alkalan kasar nan da su rike gaskiya a yayin gudanar da aikin su yadda ya kamata, inda yace ya zama dole ko wane alkali ya zo aiki cikin shirin fuskantar kowane irin kalubale.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!