Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Majalisar zartaswa ta amince da fitar da naira miliyan dari shida don fara aikin titin Sharada zuwa Madobi

Published

on

Majalisar zartaswa ta kasa ta amince da a fitar da naira biliyan biyu da miliyan dari shida don fara aikin titin Sharada zuwa Madobi da ke nan Kano.

Ministan samar da wutar lantarki ayyuka da gidaje Babatunde Raji Fashola ne ya bayyana haka ga manema labarai bayan kammala taron majalisar zartaswa ta kasa jiya a Abuja.

A cewar sa, majalisar ta kuma amince da fitar da naira biliyan ashirin da uku da miliyan dari takwas don aikin titin New Bussa zuwa Kaiyaa da ya hada jihohin Niger da Kwara.  

Haka kuma ministan ya ce majalisar ta amince da tsarin gudanar da kula da gidaje na kasa

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!