Connect with us

Labarai

An sallami Gwamna Dikko Radda daga Asibiti bayan ya yi hatsarin mota

Published

on

Rahotanni daga jihar Katsina sun tabbatar da sallamar Dikko Radda daga Asibiti bayan hatsarin mota a hanyar zuwa garin Daura.

 

Daya daga cikin makusantan gwamnan kuma Babban Mai taimaka masa kan ci gaban sanaʼoʼi Malam Babangida Ruma, ne ya tabbatar da hakan inda ya ce, Gwamnan ya na cikin ƙoshin lafiya.

 

Rahotonni gwamnan ya gamu hadarin ne yayin da ke kan hanyar Daura zuwa Katsina, a jiya Lahadi.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!