Connect with us

Labarai

Ana ci gaba da shirin karbar Kwankwaso a jam’iyyar ADC

Published

on

A yau Litinin ne rahotonni suka bayyana cewa tsohon Gwamnan Kano kana dan takarar shugabancin kasa a jam’iyyar NNPP a zaben 2023 Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso zai yi rajistar zama mamba a jam’iyyar hadakar adawa ta ADC a hukumance

 

Wannan na cikin wata sanarwa da kungiyar Kwankwasiyya Movement ta fitar a baya-bayan nan, kafin ficewar Kwankwaso daga jam’iyyar NNPP  a jiya Lahadi.

 

Gaba kadana a cikin rahotannin shirin za ku ji sharhin da masana siyasa suka yi game da makomar jam’iyyar ta ADC gabanin babban zaben 2027.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!